Jihar Legas
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya da jami'an lafiya sun ciro gawar fitaccen Mawakin nan da ya mutu Mohbad domin gudanar da bincike kan abinda ya kashe shi.
Masu karbar fansho a jihar Lagas za su fara azumi da addu'o'i a ranar Alhamis, 21 ga watan Satumba a kokarinsu na ganin an gyara duk wasu kura-kurai da ke tsarin.
Allah ya yi wa yaron nan mai suna debola Akin-Bright, wanda aka nemi hanjinsa aka rasa a yayin da ake masa tiyata rasuwa a yammacin Talata, 19 ga Satumba.
Ministan makamashi Adebayo Adelabu ya sha alwashin kawo ƙarshen matsalar wutar lantarki a da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa a ƙasar nan, cikin shekara uku masu zuwa.
Wani jami'in hukumar kiyaye haɗura ta ƙasa (FRSC) ya rasa ransa bayan wani direban babbar mota ya murƙushe shi yana tsaka da aikinsa a jihar Legas.
Wani gini da ke a unguwar Ketu a jihar Legas ya ruguje. Ginin wanda aka fi sani Adegboye Estate yana da sama da ɗakuna 500 da mutane masu yawa da ke rayuwa a ciki.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda wani gini ya fadi kan mutane a jihar Legas, yanzu haka suna cikin tashin hankali a wani asibiti mai zaman kansa.
Ƙungiyar SERAP ta maka shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a gaban kotu kan wasu tsaffin gwamnoni ministocinsa da ke karɓar fansho daga asusun jihohinsu.
Hukumar NEMA ta bukaci mazauna jihar Lagas da su yi taka-tsan-tsan saboda ci gaba da samun ruwan sama daza a dauki tsawon awanni ana yi. An samu ambaliyar ruwa.
Jihar Legas
Samu kari