Jihar Legas
Masu amfani da soshiyal midiya sun durarwa Hon. Thaddeus Attah kan sanya hular shugaba Bola Tinubu alhalin yana dan jam'iyyar Labour. Ana zarginsa da cin amana.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Lagos ta soki masu tunzura Seyi Tinubu neman takarar gwamna inda ta ce ba zai yiwu ba domin yan jihar sun ki zaben shugaban a 2023.
Wata kungiyar matasa 'yan asalin Legas sun bukaci Seyi, dan Shugaba Bola Tinubu da ya cire tunanin zaman gwamnan jihar Legas a 2027 domin ba za su bari ba.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu ya gabatar da kasafin kudin 2025 na Naira tiriliyan 3 ga majalisar dokokin jihar Legas. Kasafin ya mayar da hankali kan dorewar ayyuka.
A wannan rahoton, za ku ji cewa gamayyar kungiyar matasa ta Coalition of Nigerian Youth Leaders (CONYL) ta fadi wanda ta ke so ya zama gwamnan Legas.
Rundunar 'yan sanda ta fara farautar wani tirelan mota da ya murkushe jami'in karbar haraji a Legas. An ce direban ya tsere ya bar motarsa a kan babbar hanya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi ikirarin cewa Legas na son ta yiwa Arewacin Najeriya mulkin mallaka, ta hanyar kakaba sarki, karbe mata haraji da kasuwanci.
An yada wani faifan bidiyon dan kasar China ya yayyaga kudin Najeriya a gaban jami'an hukumar LASTMA a jihar Lagos bayan rufe masa kamfani da aka yi.
Shugaba Emeka Anyaoku ya shawarci Najeriya da ta koma tsarin mulkin tarayya na hakika, yana gargadin cewa kundin mulkin 1999 na hana ci gaban kasa da hadin kai.
Jihar Legas
Samu kari