Jihar Legas
Tsohon gwamnan jihar Legas, Babatunde Raji Fashola ya bayyana cewa zai taka rawarsa a matsayinsa na ɗan ƙasa a gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben mambobin majalisun tarayya mai zama a jihar Legas ta rushe nasarar ɗan majalisa na jam'iyyar LP, ta ce a koma akwatun zaɓe.
Wata mata da ba a gano bayananta ba har yanzu ta faɗi kuma rai ya yi halinsa nan take da safiyar Litinin din nan a gadar Mile 2 da ke jihar Legas, an fara bincike.
Fasto Daniel Olukoya ya kalubalanci sauran Fastoci da ke hasashen zabe da cewa sun zubar da mutuncin addinin Kirista, ya ce su manzannin karya ne.
A labarin da muke samu, APC ta sake yin nasara a kan PDP a zaben da aka gudanar a shekarar nan, inda kotu ta tabbatar da nasarar dan takarar APC da ya lashe.
Hukumar yaki da cin zarafin mutane ta jihar Lagas ta ce an samu rahotanni 340 na mata da ke lakadawa mazajensu duka a jihar cikin shekara daya da ta gabata.
Yan Najeriya sun yi wa titunan Lagas tsinke don yin zanga-zanga kan yawan cajin da bankuna ke yi masu yayin da suka yi kokarin jan hankalin bankunan.
Wani jirgin saman kamfanin sufurin jiragen sama United Nigeria Airlines ya sauka daga kan titinsa yayin da ya sauka a filin jirgin Murtala Muhammad jihar Legas.
Fasinjoji da sauran ma'aikata sun yi ta kansu yayin da wani hayaƙi da ake tsammanin wuta ce ta kama a filin jirgin saman Murtala Muhammed da ke jihar Legas.
Jihar Legas
Samu kari