Jihar Legas
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu ta hannun kwamishinan shari'a ya ba da umarnin sakin fursunoni 55 daga gidan gyaran hali domin rage cunkoso.
Wani jami'in dan sanda ya rasa ransa bayan wani hatsarin mota ya ritsa da shi a jihar Legas. Dan sanda ya rasu ne bayan ya makale sakamakon hadewar wasu motoci.
Rahotanni sun bayyana cewa jiragen ruwa dauke da jimillar lita miliyan 101.9 na man fetur sun iso Najeriya. Hukumar NPA ta yi karin bayani kan sauke kayan.
Kungiyar makarantu masu zaman kansu ta yi alkawarin ɗaukar nauyin karatun yaran zanga zanga da aka kama. Ta yi alkawari wa yaran ne bayan an sake su.
Wata kotu a Ikeja babban birnin jihar Legas ta yankewa malamin da aka kama yana lalata yarinya hukuncin ɗaurin rai da rai, alkali ya ce ya ci amanar da aka ba shi.
Rahotanni sun bayyana cewa kamfanin sadarwa na MTN na Najeriya ya yi asarar N514.9bn (bayan an cire haraji) tsakanin watan Janairu zuwa Satumbar 2023.
An bayyana zargin cewa, matatar man Dangote ta zuba tsada kan man da take tacewa a cikin Najeriya duk da hango kawowa al'ummar Najeriya cikin wannan lokacin.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar shugaban karamar hukumar Onigbongbo, Oladotun Olakanle a jihar Lagos da safiyar yau Asabar 2 ga watan Nuwambar 2024.
Hukumar EFCC ta cafke dan daudu da aka fi sani da Bobrisky yana shirin sulalewa zuwa London. Bobrisky ya yi kira ga yan Najeriya kan su taimaka masa.
Jihar Legas
Samu kari