Jihar Legas
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake sanya yan Najeriya suna tofa albrkacin bakinsu bayan ya hana jami'an tsato dakatar da shi daga gaisawa da Okoya.
Hukumar NDLEA ta kama wasu mutane da ake zarginsu da safarar miyagun kwayoyi ciki har da wanda ke sayarwa yan bindiga kwaya a jihohin Zamfara da Kebbi.
Wasu yan Legas sun yi wa ayarin motocin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ihu suna cewa muna jin yunwa a harshen Yarbanci, a hutun da yake yi a Legas.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya kai ziyara wurin Shugaba Tinubu kan shirye-shiryen siyasar 2024 da ake shirin gudanarwa a jihar Ondo kwana biyu bayan mutuwar Rotimi.
iyo bayan ganawarsu a fadar gwamnatin jihar Legas da ke Marina, mambobin kungiyar gwamnonin Najeriya sun gana da Shugaba Tinubu a gidan sa da ke Legas.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi nasarar cafke wata mata mai suna Dorcas kan watsa wa mijinta tafasasshen ruwan zafi a jihar kan wani dalili.
Jami'an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) sun yi nasarar kama wata mata yar shekara 70 da jikanta a Legas kan zargin sayar da miyagun kwayoyi.
Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ike Ekweremadu, na ɗaya daga cikin yan siyasan Najeriya da kotu ta hukunta da zaman gidan kaso a 2023.
Shugaba Tinubu ya jawo cece-kuce bayan ya je sallar Juma'a da Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas wanda ya kasance Kirista ne a jiya Juma'a.
Jihar Legas
Samu kari