Jihar Legas
Tsohon gwamnan Bayelsa, Kyaftin Olubolade, ya rasu yana da shekaru 70 a Legas bayan ya yanke jiki ya fadi a wajen wasan ƙwallon teburi. An yi jimamin rasuwarsa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta kama wani matashi da yake shiga makabarta domin cire sassan jikin dan Adam don tsafin yin kudi yana shirin zuwa gidan boka.
An samu rabuwar kai a jam'iyyar APC kan fitar da 'yan takara a zaben kananan hukumomi. An bukaci matar shugaban kasa Remi Tinubu ta saka baki a lamarin.
Ɗan majalisa a jihar Lagos kuma tsohon ɗan fim, Desmond Elliot ya bayyana yadda ya kusa konewa a ofishinsa a Surulere lokacin zanga-zangar EndSARS a 2020.
Wata kungiyar matasa a yankin Arewacin Najeriya da ake kira 'Arewa Ina Mafita' ta yi martani ga Yerima Shettima kan kalaman da yake yi a harkokin yankin.
Shugaban ƙungiyar ɗalibai ta Najeriya (NANS), Atiku Abubakar Isah, ya nemi afuwar ɗan shugaban ƙasa, Seyi Tinubu da ministan matasa kan kazafin da ya masu.
Shugaban kungiyar ciyamomi ta kasa watau ALGON reshen jihar Legas, Kolade Alabi ya yanke jiki ya faɗi yana tsaka da yin jawabi a taron masu ruwa da tsakin APC.
Alhaji Aliko Dangote ya ce an sako shi a gaba kan matatar mai da ya gina a Legas. Dangote ya ce yana da tabbas a kan cewa zai yi nasara a kan masu adawa da shi.
Jam’iyyar APC ta cire Samad Ogunbo daga takarar shugabancin karamar hukumar Eti-Osa Eta Gabas saboda karɓar albashi sau biyu daga gwamnati lokaci guda.
Jihar Legas
Samu kari