Jihar Legas
Fasto David Ibiyeomie ya ce idan mace tana sanya sarka a kafa, to alamar karuwanci ne, ya kuma soki matan da ke bayyana jikinsu da sanya tufafin da ke nuna tsiraici.
Rundunar 'yan sandan Imo ta kama wani basarake mai ikirarin gadon sarauta bayan shekara daya da rasuwar mahaifinsu, Chris Obasi, a gidansa da ke Ajah a Lagos.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Ikorodu a jihar Legas, Babajimi Benson, ya bayyana ba kananan hukumomi 'yancin cin gashin kai zai magance rashin tsaro.
An gudanar da gasar karatun 'Bible' a makarantun Lagos inda yaro Musulmi mai shekaru 9, Muritala Desmond, ya lashe gasar Littafi Mai Tsarki ta makarantu.
Ana fargabar jita-jitar mutuwa bayan cin wata shinkafa ya karya farashin kilo 50 zuwa N54,000 sakamakon rade-radin da ake yaɗawa da ya tayar da hankulan mutane.
Kungiyar kwadago reshen jihar Legas ta gargadi Alhaji Aliko Dangote kan dauko ma'aikata daga Katsina zuwa Legas. Kungiyar ta ce za ta dauki mataki kan lamarin.
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Legas na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Abdul-Azeez Adeniran, ya bayyana cewa babu wanda ya isa ya hana tazarcen Bola Tinubu a 2027.
An yi ta yada bidiyo dauke da matasa 89 da aka ce sun je Lagos daga Katsina domin yin aiki a matatar Aliko Dangote, yan sanda sun yi bincike da tabbatar da gaskiya.
Kotun ECOWAS ta samu Najeriya da laifin keta hakkin Moses Abiodun da aka tsare shekaru 16 ba tare da shari'a ba, ta umarci a sake shi tare da biyan sa diyyar N20m.
Jihar Legas
Samu kari