Jihar Legas
Hukumar NRC a Najeriya ta sanar da karin ranar jigilar jiragen kasa a saboda hidimar sallah. An bayyana yadda za a yi jigilar jiragen kasa a Kaduna, Abuja, Legas
Babban lomamin jami'ar LASU, Farfesa Amidu Sanni ya bukaci musulmi su guji cin bashin kudi domin cika ibadar layya, yana mai cewa an ɗauke wa wanda ba shi da hali.
Fitaccen malamin addinin kirista wanda ya kafa cocinCitadel Global Community ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a gidansa da ke jihar Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Legas ta ɗaure mutum 8 ƴan kasar Philippines da aka kama laifin zambar intanet da ta'addancin yanar gizo a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya karrama Bill Gates da lambar yabo ta CFR a Legas. A fadi yadda Bill Gates da Dangote suka hada kai suka ceci Arewacin Najeriya.
Kungiyar SERAP ta maka kamfanin mai na kasa watau NNPCL a gaban kotu kan yadda kudi N500bn suka ɓata a 2024, ta nemi a fito a yi bayanin inda kuɗin suka makale.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya shawarci gwamnonin da ke kan wa'adi na biyu da su lura sosai wajen zabar mutanen da suke so su gaje su.
Sarkin Epe da ke jihar Legas a Kudu maso Yammacin Najeriya, Shefiu Ọlatunji Adewale ya kwanta dama yana da shekara 86, za a yi janazarsa yau Asabar.
#EndBadGovernance za su yi zanga-zanga a ranar 12 ga Yuni, suna masu zargin Tinubu da lalata tattalin arziki da kuma take ‘yanci a cikin mulkin dimokuradiyya.
Jihar Legas
Samu kari