Jihar Legas
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi da gwamnonin jihohin Arewa 3 na cikin manyan bakin taron makarantar Al-Faidiyyah da za a yi a Legas.
Fasto Tunde Bakare ya ce dole sai an yi juyin juya hali kafin a samu sauyi a Najeriya. Ya ce dole a sauya dabi'a da kafin Najeriya ta gyaru da halin da take ciki.
NDLEA ta cafke shugaban dillalan kwayoyi Okpara Chigozie tare da gano hodar iblis, methamphetamine a mota da gidansa. An kuma kama Tramadol da Rohypnol a Legas.
Fitaccen mawaƙin nan na Najeriya da Tanzania, Juma Jux ya bayyana yadda ya fahimtar da matarsa addinin musulunci bayan sun yi aure a watan Afrilu, 2025.
Tsohon gwamnan jihar Lagos, Akinwunmi Ambode ya yi ta'aziyyar rasuwar Muhammadu Buhari, inda ya bayyana shi a matsayin shugaba mai tsoron Allah da adalci.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Legas (LASIEC) a ranar Lahadi ta bayyana cewa APC ta lashe kujerun ciyamomi 20 da kansiloli 375 cikin 376 a jihar.
Tsagin jam'iyyar NNPP ta gaza samun damar shiga zaben kananan hukumomi da ake a jihar Legas. Tsagin NNPP ya ce jinkirin INEC ma ya jawo mata rashin shiga zaben.
A labarin nan, mun wallafa cewa fitaccen dan kasuwa a Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana shakku a kan shakkun kan aikin matatun gwamnatin tarayya.
Gwamnatin tarayya ta samu karbar bashin Dala miliyan 747 domin karasa wani sashe na aikin titin Legas-Calabar da aka fara. Ministan kudi ne ya bayyana haka.
Jihar Legas
Samu kari