Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar hallaka yan ta'adda a jihohin Anambara, Katsina da Oyo. Ta kwato tarin makamai da kama dan ta'addan da ake nema ruwa a jallo.
Rundunar sojin Najeriya ta raba kayan tallafi ga marasa karfi a Filato. an ba mai bukata ta musamman keken hannu da kekunan dinki guda uku domin koyon sana'a.
'Yan ta'addan Boko Haram sun mika wiya ga dakarun rundunar hadin gwiwa kasa da kasa (MNJTF). 'Yan ta'addan sun mika wuya ne ga sojojin tare da iyalansu.
Rundunar sojojin Najeriya ta jaddada matsayarta na rashin yi wa jami'anta katsalandan kan addininsu. Rundunar ba ta nuna wariyar addini yayin aikinsu.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar hallaka 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar ne bayan sun kai farmaki a maboyar 'yan ta'addan.
Rundunar sojin Najeriya ta zabi Tudun Biri domin mika tallafin lafiya a jihar Kaduna. Rundunar ta yi haka ne domin gyara alakarta da mutanen garin bayan harin bom.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda bayan sun yi musu kwanton bauna a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma kwato makamai masu yawa.
Rundunar sojin Najeriya ta kwato makamai a hannun yan ta'adda a jihohin Imo da Kwara. Rundunar ta yi nasarar cafke wasu manyan yan bindiga a jihohin yayin farmakin.
Hedikwatar tsaro ta Najeriya ta bayyana cewa an samu karuwar wadanda suka rasu a harin da 'yan ta'adda su ka kai Gwoza, yayin da wasu mutane 20 su ka rasu.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari