Labarin Sojojin Najeriya
Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalam Abubakar ya ba sojojin Najeriya muhimmiyar shawara kan ba mata damar shiga aikin soja a Najeriya domin inganta aikin.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a jihar Borno. Sojojin sun yi ruwan wuta kan miyagun a cikin daji.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da cewa sojoji sun yi nasarar murkushe ƴan fhin daji guda takwas a lokacin da suka yi arangama a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Rundunar yan sanda ta zargi sojan Najeriya da harbe shugaban yan sandan Wasagu, Halliru Liman har lahira yana kan hanya zuwa Birnin Kebbi daga jihar Zamfara.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu 'yan bindiga a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma cafke wani daga cikin mai ba 'yan bindigan bayanai.
A ci gaba da lallashin ƙasashen Nijar Mali da Burkina Faso, babban hafsan tsaron Najeriya Janar Christopher Musa ya kai ziyara ga takawaransa na Nijar.
An gudanar da jana'izar da sojan ruwan Najeriya, Laftanal Kwamanda Gideon Yashim Gwaza, wanda ya rasu yayin ceto wasu mutane da jirginsu ya kusa nutsewa.
A wannan rahoton za ku ji cewa rundunar yan sandan Kaduna ta bayyana samun nasara kan miyagun da su ka addabi jihar bayan an kama mai safarar kakin sojoji.
Hedikwatar tsaro ta kasa ta yi bayani kan dalilin da ya sanya dakarun sojoji suka janye daga yankunan da ke fama da matsalar hare-haren 'yan bindiga a jihar Neja.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari