Labarin Sojojin Najeriya
A wannan labarin za ku karanta yadda migayu su ka sace Basarake a jihar Kaduna, tare da ɗiyarsa da wasu mazauna yankin Gurzan Kurama da ke jihar Kaduna.
An samu nasarar cafke wani mai garkuwa da mutane a garin Takum na jihar Taraba. An cafke wanda ake zargin ne bayan ya je masallaci domin yin Sallah.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi Allah wadai da kisan Sarkin Gobir hakimin Gatawa, Isah Bawa, ya ce ba zai yiwu makasan basaraken su ci bulus ba.
Rahotanni sun ce an kashe ‘yan bindiga da dama da kuma wasu sojoji yayin wani artabu a kauyen Gudiri da ke gundumar Bashar a karamar hukumar Wase ta jihar Filato.
Dakarun rundunar sojojin sama sun samu nasarar hallaka manyan kwamandojin 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun kashe su ne a wasu hare-hare ta sama.
Sojojin Najeriya sun samu nasara kan yan Boko Haram bayan sun fafata yayin wani fada da suka yi a Maiduguri. Sojojin sun samu nasarar kashe Abu Rijab da ake nema.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar cafke shugaban kungiyar mafarauta a jihar Taraba. Sojojin sun cafke shi ne bisa zargin siyar da makamai ga dan ta'adda.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram. Sojojin sun hallaka wani babban kwamandan kungiyar da wasu mutum biyu a wani samame.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga masu tayar da kayar baya a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga mutum biyu.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari