Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar sokin Najeriya ta cafke kasurgumin dan bindiga da ake nema ido rufe a jihar Filato. Dan bindigar ya addabi mutane da garkuwa da mutane da kai hari.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-hare a jihar Zamfara da safiyar ranar Alhamis. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an sojoji uku bayan sun bude musu wuta.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake zargin 'yan kungiyar Boko Haram ne sun sake kai hari a jihar Neja. 'Yan ta'addan sun kai sabon harin ne a karamar hukumar Shiroro.
Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ba dakarun da ke Borno su bayar da agajin da ya dace ga wadanda iftila'in ambaliya ya shafa.
Babban hafsan tsaron kasa (CDS), Janar Christopher Musa ya sha alwashin cafke kasurgumin shugaban 'yan bindiga, Bello Turji nan da dan kankanin lokaci.
A cikin wannan labarin, za ku ji cewa rundunar sojojin kasar nan ta ba yan Najeriya tabbacin cewa ta na iya kokarinta wajen magance matsalolin tsaro.
Rahotanni sun nuna cewa yanzu haka manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan na jawabi kan halin da ƙasar nan ta tsinci kanta dangane da sha'anin tsaro a DHQda ke Abuja.
A wannan rahoton, shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas ya bayyana takaicin yadda yan bindiga su ka sace wasu ma'aikatan jinya a jihar Kaduna.
Yan sanda sun kama wani soja da ya harbe wani mutum har lahira a Benue. Sojan ya harbi mutumin ne yana tuka mota. Matasa a yankin sun tayar da yamutsi da zanga zanga
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari