Labarin Sojojin Najeriya
Tsohon shugaban kasa, Abdulsalami Abubakar ya ce mulkin soja ya kare a Najeriya. Ya ce yana alfahari da wanzuwar dimokuradiyya da ya assaa a 1999 da ya mika mulki.
Rahotanni sun nuna cewa sojoji da dama sun rasa rayukansu da wani direba da ake tunanin yana cikin maye ya bi ta kansu da safiyar Juma'a a jihar Legas.
Jami'an tsaro sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane masu yawa a jihar Anambra bayan sun kaddamar da farmaki a maboysrsu.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-haren bama-bamai kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun yi nasarar kashe 'yan ta'adda masu yawa.
Tun bayan hawansa mulki, an sanya wa ma'akatun gwamnati da suka hada da barikin sojoji a Abuja, cibiyar BATTIC da kwalejin kimiyya da fasaha sunan Bola Tinubu.
Jami'an DSS sun kama wani matashi da ya shigo da makamai daga Nijar zuwa Nijar. Matashin ya tsere yayin da sojoji suka nemi kama shi kafin a kamo shi daga baya.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta yi nasarar kai samame maboyar Boko Haram da ke jihar Borno bayan ta samu bayanan sirri a kan inda miyagun mutanen su ka fake.
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun matsa kaimi domin tabbatar da an kawo karshen kasungurmin dan ta'addan nan da ya addabi jama'a, Bello Turji.
Rundunar sojin Najeriya da hadin gwiwar DSS sun kama makamai ana shirin shigoawa da su Najeriya daga kasar Nijar. An kama motar a Kaura Namoda a Zamfara.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari