Labarin Sojojin Najeriya
Matasa a jihar Oyo sun lakadawa wani sojan Najeriya duka bayan sun zarge shi da harbe jami'in NSCDC a gidan wasa. Sojoji sun fusata kan lamarin inda suka ceto sojan.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta musanta zargin cewa an tsare jami'an sojan ruwa na tsawon shekara shida. DHQ ta ce ba a taba cafke Seaman Abbas ba.
Tun farkon Boko Haram zuwa yan bindiga an kashe yan ta'adda da suka hada da Muhammad Yusuf, Abubakar Shekau, Halilu Sabubu, Baleri Fakai da Abu Mus'ab Albarnawi.
A rahoton nan, za ku ji gwamna Babagana Umara Zulum na Borno ya jinjina wa dakarun rundunar sojan kasar nan saboda namijin kokarinsu wajen ceton rayukan jama'a.
Dakarun sojojin Najeriya da ke aikin samar da tsaro a jihar Taraba sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar Taraba.
Babban hafsan tsaron kasa, Janar Christopher Gwabin Musa ya aika da sakon gargadi ga masu shirin tayar da zaune tsaye a zaben gwamnan jihar Edo da ke tafe.
A wannan labarin, za ku ji yadda dakarun sojan kasar nan na rundunar 'operation save haven' sun cafke rikakkun masu safarar makamai ga yan ta'adda.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga a jihar Kaduna bayan sun yi musayar wuta. Sojojin sun kuma ceto mutanen da aka yi garkuwa da su.
A karahen makon nan gidan taabijin na ƴan cin ɗan Adam, Brekete Family ya yi hirada matar Seaman Abbas Haruna kan halin da mijinta ya shiga a gidan soja.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari