Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da jikkata wasu da dama.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana tarin nasarorin da dakarun sojoji masu yaki da 'yan ta'adda a sassan daban-daban na Najeriya suka samu a cikin mako guda.
Rundunar sojojin Najeriya sun bayyana nasarar hallaka wasu mugayen yan ta'adda da su ka addabi mazauna Arewacin kasar nan, musamman jihar Zamfara.
Dakarun Operation Fansan Yamma sun kashe Kachalla Na Faranshi a dajin Zurmi. Na Faranshi ya shahara wajen safarar makamai da kai hare-hare a Arewa maso Yamma.
Manjo Janar Chris Jemitola, tsohon mai tsaron lafiyar Olusegun Obasanjo, ya rasu bayan ya yanke jiki ya fadi a Abuja. Iyalinsa ba su sanar da lokacin jana’izarsa ba.
Mazauna jihar Kastina sun yi magana bayan sace Manjo Janar Ibrahim Maharazu Tsiga mai ritaya. Tsiga ya rike Darakta Janar na hukumar NYSC a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Bola Tinubu ya magance matsalar tsaro ne babban abin da ya saka a gaba. Ya ce zai tallafawa sojoji a Najeriya domin yakar 'yan ta'adda.
Ministan tsaron Najeriya muhammad Badaru Abubakar ya ce cikin shekara daya za a shawo matsalar tsaro. Ya ce Tinubu ya hura musu wuta kan tsaron Najeriya.
An kashe jami’an tsaro 326 a Najeriya cikin shekara guda. Ƴan sanda 258, sojoji 59 sun mutu yayin da su ma NSCDC da hukumar shige da fice suka rasa jami’ansu.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari