Labaran Duniya
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da ganin watan Dhul Hijjah a yammacin yau Alhamis 6 ga watan Yuni inda aka tabbatar da gobe 1 ga watan Dhul Hijjah.
An gano wata tsohuwa mai shekaru 74 da ta mutu a wani gidan kula da tsofaffi na Nebraska tana numfashi lokacin da a ke kokarin yin jana’izarta, in ji hukumomi.
Wani Alhaji daga Kebbi ya rasu bayan ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya a birnin Makka na kasar Saudiyya. An yi sallar jana’izarsa a masallacin Harami (Ka’aba).
A yayin da wani matashi ya bayyana yadda 'yan Najeriya za su iya shiga Tapswap a saukake, Nura Haruna Maikarfe ya gargadi mutane kan amfani da VPN a wayoyinsu.
Shari’ar da gwamnatin Najeriya ke yi da jami’in Binance, Tigran Gambaryan, a kotun tarayya da ke Abuja, taa dauki wani salo bayan Gambaryan ya yanke jiki ya fadi.
Ana zargin wani dan China ya tunkudo wata matashiya mai suna Ocheze Ogbonna daga kan babban mota a jihar Abia inda ta mutu nan take saboda ta ki yarda su yi soyayya
Shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama. Ya zama shugaban kasa na 15 da ya rasu sakamakon hatsarin jirgin sama.
A yayin da ake zaman makokin mutuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi, an ruwaito cewa girgizar kasa mai karfin 3.7m ta afku a yammacin kasar Iran a yau Litinin.
Bayan mutuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi, mahukunta sun nada mataimakinsa, Mohammad Mokhber, a matsayin shugaban riko har zuwa a gudanar da zabe.
Labaran Duniya
Samu kari