Labaran Duniya
Rahotanni daga kasar Mexico sun nuna cewabsanatoci su ba hammata iska a zaman ranar Laraba, inda lamarin ya kai ga doke doke da ture-ture a zauren Majalisa.
Kotun Equatorial Guinea ta yanke wa Ruslan Obiang Nsue, dan shugaban kasa, hukuncin shekara shida bayan samunsa da laifin sayar da jirgin gwamnatin kasar.
Wata kotu a kasar Equatorial Guinea ta hukunta Balthazar Engonga Ebang, bayan ta same shi da laifi kan tuhume-tuhumen da suka shafi almundahanar kudade.
Isra’ila ta kai hari wani asibitin Gaza inda aka kashe mutane 15 ciki har da ‘yan jarida, Hamas ta ce shirin Isra’ila na kwace Gaza barazana ce ga zaman lafiya.
Sakataren tsaron Amurka ya kori sojan Amurka, Laftanar Janar Jeffrey Kruse da ya karyata ikirarin Donald Trump kai cewa ya lalata cibiyoyin nukiliyar Iran a baya.
Najeriya ta samu rancen dala miliyan 238 daga Japan domin fadada wutar lantarki, inda za a gina sababbin layuka da tashoshin wuta don rage gibin makamashi.
An cafke tsohon shugaban Sri Lanka Ranil Wickremesinghe bisa zargin rashawa, bayan binciken ziyara zuwa London, inda ake zargin ya yi amfani da kuɗin gwamnati.
An tabbatar da rasuwar fitaccen alkalin nan mai tsantsar tausayin jama'a, Frank Caprio a ranar Laraba a kasar Amurka, ya mutu yana da shekaru 88 da haihuwa.
Hukumar NIDCOM ta ce ‘yan Najeriya 7,000 sun makale a Libya, yayin da IOM ta kaddamar da sabon tsarin da zai samu taimakon ministoci da gwamnonin jihohi.
Labaran Duniya
Samu kari