Labaran Duniya
Shugaban kasar Malawi, Lazarus Chakwera, ya kai zuciya nesa bayan ya sha kaye a zabe. Ya dauki waya ya kira abokin hamayyarsa don taya shi murna.
Fitacciyar jaruma mai amfani da kafafen sada zumunta, Mandy Kiss ta bayyana shirinta na kafa tarihin kwanciya da maza 100 cikin sa'o'i 24 domin shiga kundin bajinta.
Firayim Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya yi martani bayan wasu kasashen duniya sun amince da kasar Falasdinu inda ya ce hakan ba zai yiwu ba.
Jamhuriyar musulunci ta Iran ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya kan mutumin da ya rika tura wa Isra'ila bayanan sirri, ta ce babu wanda za ta daga wa kafa.
Wata kotu a kasar Amurka ta yanke wa dan Najeriya hukuncin zaman gidan yari na watanni 96 bayan kama shi da hanni a damfarar Amurkawa Dala miliyan 6.
Wasu 'yan ta'adda sun hallaka mutane 22 a wurin da ake ibada a yammacin Nijar, lamarin da ya sake tayar da fargaba a yankin Tillaberi da 'yan jihadi ke addaba.
Hukumomin kasar Jamus sun tabbatar da mutuwar mutane biyu da ke cikin jirgin saman da ya bata a yammacin kasar Jamus, yan sanda sun fara bincike.
Wata kotu a Landan ta tabbatar da cewa wadanda ke rigima kan gida, Ms Tali Shani Mike Ozekhome, duk makaryata ne, Marigayi Janar Useni ne asalin mai gidan.
Farfesa Wole Soyinka ya bada labarin yadda aka yi garkuwa da shi a Romania. An tilasta masa ya bayar da bayanan asusun bankinsa a wani wuri mai duhu.
Labaran Duniya
Samu kari