Labaran Duniya

Ruwa ya tafi da mutane 8 a jihar Niger
Ruwa ya tafi da mutane 8 a jihar Niger
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar 'yan sanda reshen jihar Niger sun bada sanarwar mutuwar mutane 8 sakamakon ruwa da ya cinye su a kauyen Rafin Gora a karamar hukumar Kontagora dake jihar. Kwamishinan 'yan sanda na jihar, Alhaji Dibal Yakadi, shine ya...

An kama wani dan sanda yayi kisa
An kama wani dan sanda yayi kisa
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Alkalin kotun majistare ta Ebute Meta dake jihar Legas ta tsare wani sajan din yan sanda, Ishaya Inusa, a gidan yari dake Ikoyi sakamakon zargin shi da ake da kashe wani mutum. Alkalin kotun, Mrs A.O Adegite, ta kekasa kasa...

Shugaban kasar Gambiya ya cire Mataimakiyar sa
Shugaban kasar Gambiya ya cire Mataimakiyar sa
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Wannan shine karo na farko da shugaban kasar Gambiya Adama Barrow ya yiwa gwamnatinsa kwaskwarima, inda ya cire mataimakiyar sa da kuma wasu manyan ministocin sa guda uku. Shugaba Barrow ya cire mataimakiyar tasa Fatoumata Jallow