Labaran Duniya
Rahotanni sun nuna cewa jirgin sama na dakon kaya da ya dauko takardun kudi ya fado a kusa da babban birnin Bolivia, an tabbatar da mutuwar mutane 20.
Iran ta kai wa sansanonin Amurka hari a UAE, Qatar, Bahrain, da Kuwait. An kashe mayaka 2 a Iraki yayin da ake fargabar yaƙin duniya zai iya barkewa.
Kasar Israila ta kai hare-hare kan Iran ta sama. Iran ta mayar da martanin cewa za ta kai harin ramuwar gayya mai zafi. Harin na zuwa ne yayin da ake tattaunawa.
Kasar Pakistan ta bayyana cewa ta fara yaki kai tsaye da gwamnatin Taliban a Afghanistan. Ta jikkata mutane a wasu hare-haren bam da ta kai Kabul.
Dakarun yan sandan kasar Birtaniya sun yi nasarar cafke wani mutumi da ake zargin ya shiga masallaci da makamai a birnin Manchester, an fara gudanar da bincike.
An harbi motar Imam Shuaib har sau 8 a Utah, da ke kasar Amurka. FBI na bincike yayin da CAIR ta saka $5,000 ga wanda ya taimaka aka kamo maharin.
Shugaban kasar Ukraine, Volodymyr Zelensky ya bayyana cewa shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya kaddamar da yakin duniya na 3 a kan kasar shi.
Amurka ta ƙara sunayen 'yan Najeriya 19 cikin jerin masu aikata laifuffuka don korar su daga kasar. Jimillar 'yan Najeriya da za a kora ya kai mutane 113.
Alamu na nuni da cewa akwai yiwuwar Amurka ta kai hari kan Iran saboda shirinta na nukiya. Kasar Iran ta ba da tabbacin cewa za ta maida martani mai zafi.
Labaran Duniya
Samu kari