Kwankwasiyya
Gwamnatin Kano ta dakatar da shugaban gidan talabijin na Abubakar Rimi (ARTV), Mustapha Indabawa sabod zargin rashawa. ta maye gurbinsa da Hajiya Hauwa Ibrahim.
Gwamnatin jihar Kano ta ce a rusa masarautu bai jawo tashin hankali a jihar ba, yan siyasa ne suka dauko sojojin haya domin tayar da hankali amma za a magance su.
Tsohon Sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Abdulkadir, daya daga cikin sarakuna 5 da gwamnatin Kano ta rusa masarautunsu ya ce sun karbi wannan hakan a matsayin kaddara.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya isa fadarsa da ke birnin inda ya ke maraba da dandazon Kanawa da suka zo fadar domin tarbarsa duk da halin da ake ciki yanzu.
Za a ji yadda Hadimin Abba Kabir Yusuf ya yi hasashen dawowar Sanusi a 2023. Dama can ana tunanin idan Kwankwasiyya ta karbi mulki, abubuwa za su canza a Kano.
Da karfe 9:00 na safiyar yau Juma'a Gwamna Abba Yusuf zai gabatar da takardar nadi ga Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II a Africa House dake fadar gwamnatin Kano.
A cewar wata sanarwa, Gwamna Abba Yusuf ya ce mayar da Muhammadu Sanusi II gidan sarautar Kano na daga cikin alkawurran da ya dauka a lokacin yakin neman zabe.
Awanni kadan bayan rusa masarautun jihar Kano guda biyar da Majalisar dokoki ta yi, masu nadin sarauta sun shiga gidan gwamnati domin nada sabon Sarki.
A yau Alhamis 23 ga watan Mayu, majalisar dokokin jihar Kano ta amince da rusa duka masarautun jihar guda biyar da tsohuwar gwamnatin Abdullahi Ganduje ta kirkiro.
Kwankwasiyya
Samu kari