Kwankwasiyya
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya mika sabuwar bukatarsa ga majalisar dokoki. Gwamna Abba ya mika sunayen mutane biyu da yake son nadawa kwamishinoni.
Tsohon shugaban APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya caccaki Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Gwamna Abba Kabir Yusuf game da mulki.
Ana hasashen wasu abubuwa da dama za su faru a siyasar Kano idan har Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam'iyyar APC mai mulki ya hadu da Abdullahi Ganduje.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya soki salon mulkin Abba Kabir Yusuf inda ya ce yana kashe kudi sosai kuma yana kame kame wajen mulki.
Jagoran NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata cewa ya fara tattaunawa da shugaban APC na kasa domin sauya sheka. 'Yan APC a Kano ne suka fadi hakan.
Mai magana da yawun jam'iyyar APC a jihar Kano, Ahmed Aruwa ya bayyana cewa ba za su yarda da sharudan da Rabiu Kwankwaso zai kafa wajen sauya sheka ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fara gana wa da APC bayan ya ce za su iya shiga jam'iyyar da sharadi.
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya ce za su iya karbar jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso amma bisa sharadi idan ya ce zai koma jam'iyyar APC a Najeriya.
Shugaban NNPP, Ajuji Ahmed, ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso ba zai sauya sheka zuwa APC ba, sai dai idan akwai tabbacin NNPP za ta samu wani tagomashi a kasar.
Kwankwasiyya
Samu kari