Kwankwasiyya
A labarin nan, za a ji cewa Sanara Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayar da tabbacin yiwuwar koma wa APC idan jam'iyya mai mulki ta cika wasu sharudda ga NNPP.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kalubalanci tsohon gwmanan jihar, Abdullahi Ganduje ya kawo ayyuka hudu kacal da ya kammala a cikin shekaru takwas na mulkinsa.
Sanata Barau Jibrin ya karbi matasan NNPP da Kwankwasiyya da suka fito daga Danbatta zuwa jam'iyyar APC a Abuja. Barau ya ce NNPP ta kusa rushewa a Najeriya
Babban jigo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya bayyana cewa za a iya samun rikici a kasar nan, idan har aka nada wani tsohon alkali a matsayin shugaban INEC.
Tawagar 'yan Najeriya mazauna Faransa sun ba Sanata Rabiu Musa Kwankwaso lambar yabo saboda yadda ya ke tallafawa mutane da tallafin karatu a Kano.
A yayin da Abdullahi Gandje ya kafa kwamitin binciken kwamandojin Hisbah 44 da aka kora a Kano, tsofaffin jami'an sun gana da Sanata Barau Jibrin a Abuja.
A labarin nan, za a ji yadda NNPP ta bayyana illar da ta hango, wanda ya tilasta mata korar wasu daga cikin ƴan majalisa da su ka ci zaɓe a inuwar jam'iyyar.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa yawan mata masu rauni ya sa har yanzu wasu ba su samu tallafin N50,000 kamar yadda aka tsara ba, amma ta ce koma zai samu.
Madugun tafiyar Kwankwasiyya kuma jagoran NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi ganawa ta musamman da jagororin jam'iyyar a Cross River.
Kwankwasiyya
Samu kari