Kwankwasiyya
Mawakin Kwankwasiyya, Tijjani Hussaini da aka fi sani da Tijjani Gandu ya saki sabuwar wakar yabo ga tafiyar Rabiu Musa Kwankwaso bayan fitar Abba a NNPP.
Dan jam'iyyar APC, Dan Bilki Kwamanda ya yi kira ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ya dauki Sanata Barau Jibrin domin kifar da Abba Kabir Yusuf a zaben 2027.
Shugabar kungiyar ALGON ta jihar Kano, Hajiya Sa'adatu Soj, ta yi murabus daga jam'iyyar NNPP. Ta bayyana dalilin da ya sanya ta dauki wannan matakin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayyana cewa ficewar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga jam'iyyar NNPP bai nufin an rabu da Kwankwasiyya.
Jagoran NNPP a Najeriya, Buba Galadima ya bayyana cewa sun san masu zuba Abba Kabir Yusuf ya rabu da Rabiu Kwankwaso bayan shekaru suna alaka tare.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa 'yan majalisar wakilai takwas ne daga Kano suka fita daga jam'iyyar NNPP tare da gwamna Abba Kabir Yusuf a ranar Juma'a.
A labarin nan, za a ji cewa Sunusi Kwankwao, mashawarcin Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da ajiye mukaminsa daga gwamnatin Kano bayan sauya shekar Abba.
Babban jigo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya kalubalanci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan zaben 2027. Buba Galadima ya ce ba zai yi nasara ba.
Daya daga cikin jagororin jam'iyyar NNPP a Najeriya, Buba Galadima ya gargadi Abba Kabir Yusuf kan cin amanar Rabiu Kwankwaso ya ce zai gani a kwaryarsa.
Kwankwasiyya
Samu kari