Kwankwasiyya
Ministan sufurin jiragen saman Najeriya, Festus Keyamo ya bayyana cewa Sanata Rabiu Kwankwaso yana cikin mawuyacin hali a siyasar Najeriya bayan Abba ya rabu da shi.
A labarin nan, za a cewa jigo a jam'iyyar APC, Hon Aminu Aliyu Tiga ya bayyana dalilan da suka sa ya sauya sheka zuwa tsagin Kwankwasiyya na NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shaida wa magoya baya dalilin da Kwankwasiyya ke ci gaba da yin karfi duk da ƙalubalen siyasa iri-iri.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Abba Kabir Yusuf, Mukhtar Abdullahi Asad ya sanar da ajiye duk wata siyasar jam'iyya bayan Gwamna ya bar NNPP.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana ranar 23 ga watan Janairu, ta kowace shekara a matsayin ranar butulci ta duniya.
Kwamishinan Harkokin Jin Kai na Kano, Adamu Aliyu Kibiya, ya jaddada biyayyarsa ga NNPP da Rabiu Kwankwaso, duk da ficewar Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Mambobi 22 na Majalisar dokokin jihar Kano sun bi Gwamna Abba Kabir Yusuf, suk sanar da ficewarsu daga jam'iyyar NNPP ciki har da kakakin majalisa.
Tsohon Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya musanta jita-jitar ganawarsa da Rabiu Kwankwaso, yana mai jaddada biyayyarsa ga jam'iyyar APC.
Gwamnatin jihar Kano ya ja hankalin magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da su natsu, kada au kuskura su taba mutuncin jagoran Kwankwasiyya, Dr. Rabiu Kwankwaso.
Kwankwasiyya
Samu kari