Kwankwasiyya
Shugaban jam'iyyar NNPP a jihar Kano, Hashimu Dungurawa, ya ce APC ta rasa karfinta kuma ba za ta iya cin zaben 2027 ba sai da tasirin Kwankwaso.
Daya daga cikin manyan kusoshin NNPP a Arewacin Kano, Hon. Jamilu Kabir Bichi ya sanar da ficewarsa daga jam'iyya mai mulkin jihar, ya ce babu adalci a tafiyar.
Dan tsohon gwamnan Kano, Umar Abdullahi Ganduje ya tallafa wa mutane 3,000 da kayayyakin neman arziki, ya kuma karbi yan Kwankwasiyya da suka koma APC.
Mataimakin Shugaban APC na Kudu maso Gabas, Ijeoma Arodiogbu ya ce ba zai taba yiwuwa ba Rabiu Musa Kwankwaso ya yi wata kawance da Atiku Abubakar.
Da majalisar Kano da ya fita daga NNPP zuwa APC, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya ziyarci Abdullahi Ganduje bayan sauya sheka. Hon. Koki ya yi wa Ganduje godiya.
Gwamnatin Kano ta tura dalibai 350 zuwa kasar India karatu. Gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ya bukaci su zama wakilai na gari yayin karatunsu a kasar waje.
'Yan majalisar wakilai na jam'iyyar NNPP sun fito sun yi bayani kan jita-jitar da ke cewa suna shirin sauya sheka daga jam'iyyar zuwa wasu jam'iyyu.
A labarin nan, za a ji yadda tsofaffin gwamnonin Kano da ke da zafin adawa da juna, Sanata Rabi'u Musa Kwankwasi da Dr. Abdullahi Umar Ganduje sun hadu Abuja.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Kano ta gamu da koma baya bayan wasu daga cikin mambobinta sun fice daga cikinta. Tsofaffin 'yan APC din sun koma NNPP.
Kwankwasiyya
Samu kari