Zaben jihohi
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo, Abass Mimiko wanda kani ne ga tsohon gwamnan jihar, Olusegun Mimiko ya samu tikitin tsayawa takara.
Yayin da ake ci gaba da zaben fidda gwani a jihar Ondo na jam'iyyar APC, an bayyana zaben wanda bai kammala ba saboda wasu matsaloli masu ƙarfi a jihar.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaɓen fidda gwanin gwamnan jihar Ondo, wasu magoya bayan dan takarar gwamna a jami'yyar APC sun tarwatsa zaɓen.
A ranar Talata ne majalisar dokokin jihar Abia ta zartar da kudirin dakatar da biyan kudaden fansho ga tsofaffin gwamnoni da mataimakansu a jihar.
Duk da cewa babu wata doka a Najeriya da ta hana tsofaffin gwamnoni neman zama sanatoci, amma manazarta na ganin kamar sun mayar da abun al'adar su.
Ga dukkan alamu shugaban majalisar dokokin jihar Ondo, Oladiji zai fuskanci barazanar tsigewa bayan ya ari bakin ƴan majalisa ya ci musu albasa ba da yawunsu ba.
Kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Babayo Akuyam da mataimakinsa Ahmed Abdullahi sun yi murabus daga mukamansu bayan dawowar Suleiman da Dahiru.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika sunayen ‘yan kwamitin riko 17 na kowace karamar hukumar jihar ga majalisar dokokin jihar domin tantancewa.
Betty Akeredolu, Matar tsohon gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu ta caccaki surukarta, Funke Akeredolu Aruna bayan ta nuna goyon baya ga Gwamna Lucky Aiyedatiwa.
Zaben jihohi
Samu kari