Labaran garkuwa da mutane
Yan bindiga sun kai hari kan tsohon dan sanda kuma jagoran tsaro a wani kauye inda ya tsallake rijiya ta baya. Sun bude wuta ga motarsa kafin su cinna mata wuta.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da cewa sojoji sun yi nasarar murkushe ƴan fhin daji guda takwas a lokacin da suka yi arangama a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Wata babbarkotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar hukumar leƙen asiri ta ƙasa DIA ta tsare mutum 20 da ake zargi da hannu a al'amuran ta'adanci.
Babban Sufeton yan sanda, Kayode Egbetokun ne ya sha alwashin cewa jami'ansu za su ceto dukkanin mutanen kasar nan da ke tsare a maboyar yan ta'adda.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Sakkwato ta bayyana cewa ba ta da masaniya game da labarin da ke yawo cewa ƴan bindiga sun sace mutane 150 a Gobir.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da datakta a hukumar tattara kuɗaɗen shiga ta jihar Ribas, rundunar yan sanda ta tabbatar da faruwar lamarin.
A wannan labarin za ku ji cewa rundunar yan sandan kasar nan ta sha alwashin tabbatar da an dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a sassan kasar nan.
Yan sanda a jihar Katsina sun dakile harin yan ta’adda har guda biyu, tare da ceto wadanda aka yi yunkurin sacewa a Katsina a karamar hukumar Malumfashi.
A wannan labarin za ku karanta yadda migayu su ka sace Basarake a jihar Kaduna, tare da ɗiyarsa da wasu mazauna yankin Gurzan Kurama da ke jihar Kaduna.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari