Labaran garkuwa da mutane
Sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto mutane da dana a hannun masu garkuwa da nutane. Haka zalika sojoji sun kashe wasu shugabannin yan ta'adda hudu.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa an harbe shugaban yan sanda a jihar Delta. Yan bindiga sun harbe dan sanda mai matsayin DPO da wasu tarin jami'ai.
Wasu matasa sun kashe rayuka da dama a jihar Edo kan zargin garkuwa da mutane. Matasan sun kona ofihin yan sanda da kona shaguna da gidajen al'umma.
Yan sanda sun ceto yan jaridar da aka sace a Anambra suna tafiya daukar rahoto kan wasan Najeriya da Libya a Akwa Ibom. Yan bindigar sun kona gawar dan sanda.
Sojojin Najeriya sun harbe jagoran yan ta'adda da ake kira da Mai Hijabi a jihar Jigawa. Haka zalika sojojin Najeriya sun kashe miyagu da yan bindiga a jihohi.
Yan sanda sun kama sarkin da yake taimakawa yan bindigar Arewa da bayanan sirri. An kama basaraken tare da sauran mutane da suke taimakawa yan bindiga.
A wani labarin, kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji ya yi magana kan zargi da ake yi wa tsohon gwamnan Zamfara, Bello Turji da daukar nauyin ayyukansu.
Yan bindiga sun kai hari kan askarawa masu bayar da tsaro a yankin Tsafe inda suka kashe mutane 8. Yan bindigar sun yi kwanton bauna ne ga askarawan da safe.
Yan sanda sun yi musayar wuta da yan bindiga a kananan hukumomin Katsina kuma sun ceto mata da yara kanana daga kamun masu garkuwa bayan tafka kazamin fada.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari