Labaran garkuwa da mutane
Ministan lafiya, Farfesa Muhammad Pate ya tura sako ga Nuhu Ribadu da sufeton yan sanda IGP Kayode Egbetokun kan kubutar da Dr Ganiyat Papoola daga yan bindiga.
Jama'a na nuna damuwa bayan dalibai likitoci 20 da aka sace a Benue sun yi mako daya a hannun masu garkuwa da mutane, an bukaci N50m kudin fansa.
Rahotanni daga jihar Sakkwato sun tabbatar da cewa ƴan bindiga sun sako ɗan marigayi Sarkin Gobir wa da suka sace su tare bayan basaraken ya rasu a hannunsu.
Gwamna Dauda Lawal ya musanta naɗa wanda ake zargi da hannu a ayyukan ta'addancin ƴan bindiga, Bashir Haɗeija a wani muƙamin gwamnatin jihar Zamfara.
Yan bindiga sun kashe Sarkin Gobir Isa Muhammad Bawa bayan sun yi garkuwa da shi. Mun tattaro muku tarihin sarkin Gobir da tarihin masarautar Gobir da Gobirawa.
Yan bindiga sun kashe sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa bayan da suka bukaci a biya kudin fansa a kan lokaci. A yanzu haka sun rike dansa mai suna Kabiru Isa a daji
Yan bindigar da suka yi garkuwa da ɗaliban jami'o'in Jos da Maiduguri ranar Alhamis sun nemi iyaye da ƴan uwa su biya N50m a matsayin kuɗin fansa.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da kwamishinan matasa na jihar Anambra tare da matarsa sun sako shi. 'Yan bindigan sun sako shi ne bayan ya yi kwana daya.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga sun yi garkuwa da mutane takwasa yayin da suka kai farmaki wurin bikin gargajiya a jihar Anambara da ke Kudu maso Gabas.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari