Jihar Kebbi
‘Yan bindiga da ake zargin Lakurawa ne sun kai hari a coci a kauyen Zagani, Kebbi, inda suka sace mata da dama. Gwamnati ta tabbatar da sace mutum 10.
'Yan bindiga sun kashe manoma 15 a jihar Kebbi a gonakinsu, yayin da mutane 37 suka mutu a hadarin jirgin ruwa a Kwara bayan dawowa daga kasuwar mako.
Masu sharhi sun ce dabarun Bola Tinubu da Abdullahi Ganduje na jawo ƴan adawa zuwa APC sun haddasa mafi girman sauyin sheka a tarihin siyasar Najeriya.
Sanata AbdulAziz Yari ya yaba da matakin da sanatocin jam'iyyar PDP guda uku na jihar Kebbi suka dauka na komawa APC. Ya ce hakan ya sa APC ta kara karfi a Arewa.
Sanatocin Kebbi guda uku, Adamu Aliero (Kebbi ta Tsakiya), Yahaya Abdullahi (Kebbi ta Arewa), da Garba Maidoki (Kebbi ta Kudu) sun sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Jam'iyyar APC ta jihar Kebbi ta kama hanyar faɗawa rikici yayin da ake shirye-shiryen karaɓar sanatocin PDP uku, an dakatar da shugabanni da kusoshi a yankin Koko.
Yayin da jiga-jigan jam'iyyar adawa ke komawa APC, shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje, ya ce za a karbi sababbin sanatoci da suka sauya sheka a majalisa.
Sanatoci 3 na jihar Kebbi sun amince za su sauya sheƙa daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulki bayan ganawa da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a Villa.
Akwai dalilai da dama da ka iya jefa 'yan siyasa cikin wani hali musamman na talauci bayan barin ofis duba da yadda rayuwa ke sauyawa idan aka kwatanta da baya.
Jihar Kebbi
Samu kari