Jihar Kebbi
Babban malamin addinin Kirista, Dr. Paul Enenche ya ki karbar gudunmawar kudi da gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya ba da. Ya ce a yi amfani da su inda ya dace.
Manoma sun shiga mummunan yanayi a jihar Kebbi bayan mayaƙan ƙungiyar Lakurawa sun shiga kauyuka da dama a Augie da ke jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an kungiyar Red Cross da sauran masu ba da agajin gaggawa na ci gaba da kokarin lalubo fasinjojin jirgin da ya nutse a Kebbi.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun hallaka mutane da dama tare da yin awon gaba da wasu zuwa daji.
Abdulmannan Abubakar Giro Argungu ya rasu a garin Argungu, Jihar Kebbi. Sheikh Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyya ga iyalan marigayin bayan sanar da rasuwarsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Sarkin Gwandu, Al-Mustapha Jokolo ya ce ya rungumi kaddara bayan kotun koli ta tabbatar da raba shi da sarautar Gwandu baki daya.
Bayan shafe shekaru 20 ana tababa kan sarautar Gwandu da ke jihar Kebbi, Kotun Koli ta kawo ƙarshen rigimar inda ta soke dawo da Al-Mustapha Jokolo kan karaga.
Kotun kolin Najeriya ta matso da ranar yanke hukunci kan dambarwar masarautar Gwandu da ke jihar Kebbi saboda hutun sallah, za a yanke hukunci ranar Laraba.
NiMet ta yi gargaɗin ambaliya a Yuni 2025, musamman a Kano, Kaduna da wasu jihohin Arewa 7. Ta ja hankalin jama’a kan daukar matakan dakile ambaliya.
Jihar Kebbi
Samu kari