Jihar Kebbi
Jam'iyyar APC ta jihar Kebbi ta kama hanyar faɗawa rikici yayin da ake shirye-shiryen karaɓar sanatocin PDP uku, an dakatar da shugabanni da kusoshi a yankin Koko.
Yayin da jiga-jigan jam'iyyar adawa ke komawa APC, shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje, ya ce za a karbi sababbin sanatoci da suka sauya sheka a majalisa.
Sanatoci 3 na jihar Kebbi sun amince za su sauya sheƙa daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulki bayan ganawa da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a Villa.
Akwai dalilai da dama da ka iya jefa 'yan siyasa cikin wani hali musamman na talauci bayan barin ofis duba da yadda rayuwa ke sauyawa idan aka kwatanta da baya.
Tsohon Sanata, Bala Ibn Na’Allah, ya bayyana irin kalubalen da wasu ‘yan majalisar Najeriya ke fuskanta bayan sun bar kujerunsu. Ya ce ba sa iya biyan bukatunsu.
Gwamna Nasiru Idris ya musanta jita-jitar sauya sheƙa daga APC zuwa hadar Atiku, yana mai cewa zai kasance mutum na ƙarshe da zai bar jam'iyyar APC.
Gwamnatin jihar Kebbi ta shirya tura dalibai zuwa kasar Saudiyya domin yin karatun digiri. Daliban za su yi karatu a fannin ilmin zamani da na addini.
Ruwan sama kamar da bakin kwarya ya yi gyara a jihar Kebbi. Ruwan saman ya yi sanadiyyar rugujewar gidaje sama da 200. Gwamna Nasir Idris zai ba da tallafi.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan daliban jami'ar jihar Kebbi da suka kai musu hari cikin dare suna kwanciyar zafi. An harbe wani mutum da ya fito a lokacin harin.
Jihar Kebbi
Samu kari