Jihar Kebbi
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani sansanin 'yan sanda da ke jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da makamai bayan an gwabza artabu.
Gwamnan jihar Kebbi ya sanar da cewa zai kafa dokar kisa kan masu taimakon 'yan bindiga da bayanan tsaro yayin da ya je Zuru bayan kashe mutane kusan 30.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da barnar da 'yan bindiga suka yi a wasu hare-hare da suka kai. Mataimakin gwamna ya ziyarci kauyukan dan yi musu jaje.
'Yan ta'addan lakurawa sun fara hana noma a wasu yankunan Arewacin Najeriya. Sun hana noma da injuna a Kebbi. Sun bukaci aikin noma da shanu kawai.
Babban malamin addinin Kirista, Dr. Paul Enenche ya ki karbar gudunmawar kudi da gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya ba da. Ya ce a yi amfani da su inda ya dace.
Manoma sun shiga mummunan yanayi a jihar Kebbi bayan mayaƙan ƙungiyar Lakurawa sun shiga kauyuka da dama a Augie da ke jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an kungiyar Red Cross da sauran masu ba da agajin gaggawa na ci gaba da kokarin lalubo fasinjojin jirgin da ya nutse a Kebbi.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun hallaka mutane da dama tare da yin awon gaba da wasu zuwa daji.
Abdulmannan Abubakar Giro Argungu ya rasu a garin Argungu, Jihar Kebbi. Sheikh Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyya ga iyalan marigayin bayan sanar da rasuwarsa.
Jihar Kebbi
Samu kari