Jihar Kebbi
A labarin nan, za ji cewa gwamnatin jihar Kebbi ta karyata tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami SAN da ya ce APC ta dauki nauyin kai wa jama'arsa hari.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa a jihohi 33 na Najeriya a ranar Laraba, 3 Satumba 2025. An shawarci al’umma da su zauna cikin shirin fuskantar ambaliya.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bayyana yadda 'yan daba suka kaiwa tawagarsa farmaki bayan ya dawo daga fadar sarki wajen yin ta'aziyya.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an farmaki tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami a Birnin Kebbi inda yake zargin APC ta kai masa hari.
An taso Sanata Adamu Aliero da ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Abubakar Bagudu a gaba domin su ja baya game da siyasar shekarar 2027 a jihar.
Majalisar dokokin jihar Kebbi ta amince da kudirin dokar da ya wajabtawa duk masu son yin aure yin gwajin lafiya, kudirin na jiran sa hannun Gwamna Nasir Idris.
Hukumar hasashen yanayi ta fitar da jihohin da za a yi ruwan sama a fadin Najeriya a yau Asabar. NiMet ta ce za a yi ruwan sama mai hade da guguwa a Arewa.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris ya amince da da naɗin Sanusi Mikailu a matsayin sabon sarkin Zuru, don ya gaji marigayi Muhammadu Sani Sami Gomo II.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Tukur Kola ya rasu bayan fama da rashin lafiya mai tsawo. Shi ne shugaban Izala na Birnin Kebbi a jihar Kebbi kafin rasuwar shi.
Jihar Kebbi
Samu kari