Jihar Kebbi
Hukumar hasashen yanayi ta fitar da jihohin da za a yi ruwan sama a fadin Najeriya a yau Asabar. NiMet ta ce za a yi ruwan sama mai hade da guguwa a Arewa.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris ya amince da da naɗin Sanusi Mikailu a matsayin sabon sarkin Zuru, don ya gaji marigayi Muhammadu Sani Sami Gomo II.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Tukur Kola ya rasu bayan fama da rashin lafiya mai tsawo. Shi ne shugaban Izala na Birnin Kebbi a jihar Kebbi kafin rasuwar shi.
Jam'iyyar PDP ta rasa daya daga cikin jiga-jiganta a jihar Kebbi. Sanata Isa Galaudu wanda ya yi takarar gwamna ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kebbi sun samu nasarar hallaka wasu masu garkuwa da mutane. 'Yan sandan sun kashe su ne bayan an gwabza artabu.
Ma’aikatar muhalli ta yi hasashen ambaliya a jihohi bakwai da garuruwa 25, inda NEMA ta umurci mazauna bakin kogin Neja da su gaggauta barin yankunansu.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya halarci jana'izar Sarkin Zuru Janar Sani Sami. Sarkin Musulmi, Sanusi II, gwamnan Kebbi sun hallara.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta NEMA ta bukaci mutanen da ke jihohin Kebbi, Kwara, Neja da ke kusa da kogin Niger su fara shirin kaura saboda fargabar ambaliya.
Dan majalisar tarayya da ke wakiltar mazabar Argungu/Augiea a jihar Kebbi, Hon. Sani Yakubu Noma, ya tallafawa dalibai fiye da 308 da kudin makaranta.
Jihar Kebbi
Samu kari