Katsina
Shugaban karamar hukumar Faskari a jihar Katsina, Sirajo Daudawa ya tabbatar da cewa an rasa akalla mutane 20 a harin da yan bindiga suka kai garin Doma.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan hare-haren da 'yan bindiga suka kai a jihar Katsina. Ta bukaci a samar da sansanin sojoji a yankunan.
Yaran Bello Turji da suka kama dan bindiga Abdu Lankai da ke jagorantar sulhu a Katsina. Ya yi jawabi wa daruruwan mutane a karamar hukumar Jibia bayan an sako shi.
'Yan bindiga sun kashe mutum 50 a Katsina da Kwara; mutum 20 sun mutu a Faskari, 10 kuma a Kaiama. An kona gidaje da motoci a hare-haren da aka kai makon nan.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi tsokaci kan batun sake zaben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce bayyana amfanin da za a samu.
A labarin nan, za a ji cewa APC mai mulkin Najeriya ta shirya fara tunkarar babban taronta da ke karatowa, inda aka naɗa aƙalla mutum 73 su kammala shirye-shirye.
Babban alkalin jihar Katsina ya yi tsokaci kan batun sakin wasu daga cikin 'yan bindigan da aka tsare. Ya bayyana cewa gwamnati ta nemi shawara ta fuskar shari'a.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin APC da ƴan kwamitin majalisar gudanarwa sun saka labule a kan batun babban taron jam'iyya na ƙasa da zabuka daga ƙasa har sama.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an 'yan sanda kwanton bauna a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka 'yan sanda tare da raunata wasu.
Katsina
Samu kari