Katsina
A labarin nan, za a ji Mawaki Dauda Kahutu Rarara ya ce dole mutum ya rika tuna tushensa tare da yin aikin alheri domin gode wa ni'imar da Allah SWT ya yi masa.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yaba da sulhun da aka yi da 'yan bindiga. Ya ce sulhun ya jawo an samu zaman lafiya a yankunan da ke fama da matsala.
Wata mata mai juna biyu, Aisha Najamu ta rasaranta saboda ma'aikacin asibiti ya ki yarda a tura masa kudin sanya iskar numfashi ta asusun banki a jihar Katsina.
Shugaban Karamar Hukumar Safana, Alhaji Abdullahi Sani, ya raba motoci 10 ga kansiloli tare da tallafawa mutane 1,322 a wani gagarumin shirin karfafa guiwa.
Wata mummunann gobara ta tashi da sassafe a jihar Katsina, ta ƙone iyalai guda biyar kurmus, ciki har da miji , matarsa da ‘ya’yansu har guda uku.
Wasu yan sa kai a Katsina sun kai harin kuskure kan sojojin Nijar da suka shiga Mazanya don ɗibar ruwa, lamarin da ya jawo damuwa har hedikwatar tsaro ta shiga ciki.
Sojojin Operation MESA sun ceto mutum bakwai bayan harin ’yan bindiga a Tsanyawa, jihar Kano, yayin da ake zargin miyagun sun tsere zuwa wani gari a Katsina.
’Yan bindiga sun saki mutum 37 a karamar hukumar Bakori a jihar Katsina, bayan shafe makonni ana sulhu da miyagun ba tare da biyan kudin fansa ba.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da mataimakin shugaban karamar hukumar Malumfashi a jihar Katsina sun sake shi. Sun sake shi bayan an bada kudin fansa.
Katsina
Samu kari