Katsina
Rahotanni sun nuna cewa mummunar gobara ta tashi a gidan gwamnatin Katsina a lokacin da Gwamna Dikko Radda ya ke garin Funtua tattaunawa da jama'a.
Rahotanni sun bayyana cewa Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya yi Sallah a kan titin Sheme zuwa Kankara wanda aka rufe shi saboda hatsarin harin 'yan bindiga.
Jami'an tsaron Community Watch Corps sun cafke wani dattijo da yake harkar kasuwanci da yan bindiga a jihar Katsina da ke yankin Arewa maso Yamma.
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda ya yi umarnin yin luguden wuta ga yan bindiga na kwanaki 30. Ya kuma bukaci hadin kan al'umma wajen yakar yan bindiga.
Sarkin Katstina ya yi babban rashi yayin da kaninsa Hassan Kabir Usman ya rasu. Gwamna Dikko Umaru Radda ya tura sakon jaje ga masarautar katsina kan rashin.
Hukumar NiMET ta gargadi mazauna wasu jihohi shida na Arewacin Najeriya da su shirya ganin ruwan sama mai hade da tsawa da iska mai karfi a kwanaki masu zuwa.
Yan sanda sun kama wani matashi da ake zargi ya yi luwadi da almajirinsa a Bauchi. Malamin ya dauko yara biyu daga jihohin Kano da Katsina ne zuwa Bauchi.
Yan sanda a jihar Katsina sun dakile harin yan ta’adda har guda biyu, tare da ceto wadanda aka yi yunkurin sacewa a Katsina a karamar hukumar Malumfashi.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Katsina sun samu nasara kan 'yan bindigan da suka addabi kauyukan jihar. 'Yan sandan sun kubutar da mutane masu yawa.
Katsina
Samu kari