Katsina
Tsohon dan takarar gwamna a Katsina kuma shugaban gidauniya Jino, Imran Jafaru Jino ya ce za su jagoranci neman diyyar asara da yan Arewa su ka tafka
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta yi caraf da wani karamin yaro ɗan shekara 16, Nuhu Haruna, bisa zargin kashe abokiyar zaman mahaifiyarsas a Dutsinma.
Yan sanda sun kama ɗan bindigar ya kashe basarake bayan karɓar kudin fansa N8m. Basaraken baffan dan bindigar ne kuma an kama shi ne a jihar Gombe.
Masu sana'ar cajin waya sun samu kudade masu kauri sakamakon rashin wutar lantarkin da aka samu a jihohin Arewacin Najeriya. Matsalar ta shafe kwanaki.
Gwamnatin jihar Katsina ta kaddamar da kwamitin da zai fidda tsarin yadda za a yi wa ma'aikata ƙarin albashi yayin da aiwatar da dokar sabon mafi ƙarancin albashi.
Da yake amfani da gogewa a harkar fina-finai, talabijin, kiɗa, da ƙwallon ƙafa, ɗan fim ɗin ya ce ya kulla jarjejeniya da gwamnatin Katsina domin horar da matasa.
Legit Hausa ta gudanar da wani ɗan bincike kan halin da mutane ke ciki saboda lalacewar wutar lantarki a wasu yankunan Arewa, masu caji dai kasuwa ta buɗe.
Gwamnatin Katsina ta bayyana jin dadin yadda jama'a su ka fara daukar shawarwarinta kare kai daga hare haren yan bindiga da su ka addabi kauyuka da dama.
Rundunar yan sanda sun yi gumurzu da yan bindiga a Katsina, yan sanda sun ceto wanda yan bindiga suka sace a Katsina bayan sun kai musu farmaki da sassafe.
Katsina
Samu kari