Katsina
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar kamata wata mata mai shekara 30 dauke da bindiga za ta kaiwa wani hatsabibin dan fashi da ya addabi jihar Katsina.
Gwamnatin jihar Katsina ta janye dokar hana fita gaɓa ɗaya da ta sanya a faɗin kananan hukumomin jihar sakamakon abubuwan da suka faru a lokacin zanga zanga.
Gwamnatin jihar Katsina ta yabawa Shugaba Bola Tinubu kan nadin 'yan jihar Katsina mukamai daban-daban wanda ake ganin na daga cikin salon sakawa Muhammadu Buhari.
Gwamnatin jihar Katsina ta sake sassauta dokar hana fita da ta sanya a fadin jihar. Gwamnatin ta dauki matakin ne biyo bayan ingantar da halin tsaro ya yi a jihar.
Gwamnatin jihar Katsina ta mika sakon godiya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan raba manyan mukamai ga yan jihar da suka hada da Aminu Bello Masari.
Mukaddashin gwamnan jihar Katsina, Malam Faruk Lawal Jobe, ya bayar da izinin sassauta dokar hana zirga-zirga ta sa’o’i 24 a karamar hukumar Dutsinma.
Rundunar 'yan sandan Katsina ta jaddada dokar hana zirga-zirga a fadin jihar yayin da zanga-zanga ta shiga rana ta biyar, tare da barazanar kama masu fita.
Gamayyar wasu kungiyoyin farar hula a jihar Katsina sun caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan jawabin da ya yi dangane da zanga-zangar da ake yi a kasa.
Wasu 'yan daba sun tafka barna a coci bayan sun kai farmaki yayin da ake zanga-zanga a jihar Katsina. 'Yan daban sun kwashe kayan miliyoyin naira.
Katsina
Samu kari