Katsina
Ƴan bindiga sun kai hari asibitin Kankara da ke jihar Katsina inda suka harbi wani likita tare da yin garkuwa da wasu mutane 5. Jami'an tsaro sun bi bayan miyagun.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya bukaci a karawa ma'aikatar tsaro karin kudade domin magance matsalolin rashin tsaron da ake fama da su a kasar nan.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa watau EFCC ta cafke jami'an gwamnatin Katsina 5 bisa zargin karkatar da kimanin N.1.3bn.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan bindiga sun yi wa jami'an askarawa da ƴan banga kwantan ɓauna a jihar Katsina, majiyoyi sun ce an kashe rayukan mutane akalla 21.
Jami'an tsaro a jihar Katsina sun samu nasarar hallaka gawurtaccen shugaban 'yan bindiga. Jami'an tsaron sun sheke shugaban 'yan bindigan ne a wani samame.
A cikin shekara biyar da suka gabata an kashe shugabannin kungiyar Miyetti Allah guda bakwai a sassan daban-dabna na Najeriya. Legit Hausa ta jero muku sunayensu.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya nuna alhinin rasuwar mahaifiyar tsohon Ministansa, Maigari Dingyadi kuma Ministan kwadago a gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnan Dikko Umaru Radda na Jihar Katsina, ya yi sauye-sauye a majalisar zartarwa don inganta manufofin gwamnatinsa inda ya ba sabon kwamishina ma'aikata.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umaru Radda, ya yabawa dakarun sojojin Najeriya da sauran jami'an tsaro kan nasarorin da suka samu kan 'yan bindiga a jihar.
Katsina
Samu kari