Katsina
Gwamna Dikko Umaru Radda zai kaddamar da raba tallafin Naira biliyan 3.9 domin farfado da tallafi. Manoma, yan kasuwa da yankuna za su samu tallafin.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya taya Muhammadu Buhari murnar cika shekaru 82 a duniya inda ya yi masa fatan alheri a ranar zagayowar haihuwarsa.
Mawaki Rarara ya ziyarci masallacin da yake ginawa a Kahutu tare da ziyarar gidan biredin da ya bude, Mama Bread, wanda ya jawo hankalin al’umma sosai.
Fitaccen basarake a Najeriya, Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi ya kai ziyara ga tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke jihar Katsina.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umaru Radda, ya yi rabon sababbin mukamai a gwamnatinsa. Gwamna Radda ya nada kwamishina da sabon shugaban ma'aikata.
Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi babban sarkin Yarabawa, Ooni na Ife a Daura. Ooni na Ife ya ziyarci Buhari kafin ya wuce fadar mai martaba sarkin Daura.
Yan sanda sun kama mutane hudu masu ba 'yan bindiga kayan sojoji da 'yan sanda domin aikata ta'addanci a Arewa. Mutanen da ake zargi sun amince da laifinsu.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta yi nasarar fafatawa da 'yan bindiga. 'Yan sandan sun dakile yunkurin yin garkuwa da mutane da miyagun suka yi.
Rahotanni sun ce mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya kaddamar da gina masallacin Naira miliyan 350 a mahaifarsa da ke karamar hukumar Danja, jihar Katsina.
Katsina
Samu kari