Katsina
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci a kauyukan karamar hukumar Kankara da ke jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutane da dama.
Yan sanda sun kama sarkin da yake taimakawa yan bindigar Arewa da bayanan sirri. An kama basaraken tare da sauran mutane da suke taimakawa yan bindiga.
Akalla gwamnonin jihohi 16 ne a Najeriya suka maka hukumar yaki da cin hanci ta EFCC a gaban Kotun Koli da ke birnin Tarayya Abuja kan dokar da ta samar da ita.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya kai ziyarar ban girma ga Muhammadu Buhari a Daura bayan dawowa daga London. Dikko Radda ya gana da Buhari a Daura.
Yan sanda sun yi musayar wuta da yan bindiga a kananan hukumomin Katsina kuma sun ceto mata da yara kanana daga kamun masu garkuwa bayan tafka kazamin fada.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya amince da daukar yan sa kai 500 domin cigaba da yakar yan bindiga a Katsina. Dikko Radda ya ce za a cigaba da yakar yan bindiga.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta kai buhunhunan shinkafa Katsina domin rabawa daga talakawan jihar da ke mazabu sama da 6,000.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Katsina. An samu asarar rayukan jami'an tsaro mutum tara.
Isah Miqdad ya maida hankali gadan-gadan, ya fara cika alkawari tun kafin ya ci zabe. Idan ya yi nasara a zaben da za a yi, ya sha alwashin bunkasa harkar ilmi.
Katsina
Samu kari