Katsina
Jami'an tsaro a jihar Katsina sun samu nasarar hallaka gawurtaccen shugaban 'yan bindiga. Jami'an tsaron sun sheke shugaban 'yan bindigan ne a wani samame.
A cikin shekara biyar da suka gabata an kashe shugabannin kungiyar Miyetti Allah guda bakwai a sassan daban-dabna na Najeriya. Legit Hausa ta jero muku sunayensu.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya nuna alhinin rasuwar mahaifiyar tsohon Ministansa, Maigari Dingyadi kuma Ministan kwadago a gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnan Dikko Umaru Radda na Jihar Katsina, ya yi sauye-sauye a majalisar zartarwa don inganta manufofin gwamnatinsa inda ya ba sabon kwamishina ma'aikata.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umaru Radda, ya yabawa dakarun sojojin Najeriya da sauran jami'an tsaro kan nasarorin da suka samu kan 'yan bindiga a jihar.
Mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya dauki nauyin malamai akalla guda 1,000 domin yin addu'o'i da saukar Alkur'ani saboda kare Najeriya daga sharrin bokayen Nijar.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar dakile hare-haren 'yan bindiga. Jami'an rundunar sun kubutar da matafiya tare da kwato shanun da aka sace.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun hallaka shugaban rikon kwarya na Miyetti Allah a Katsina, Alhaji Amadu Surajo, tare da wasu mutum uku a harin.
Fitaccen lauya a Najeriya, Femi Falana ya ce marigayi tsohon shugaban kasa, Umaru Yar’Adua ya soke sayar da matatar mai ta Port Harcourt saboda rashin bin ka'ida.
Katsina
Samu kari