Katsina
Watanni da haramta karuwanci da caca a Katsina, hukumar Hisbah ta hana ayyukan gidajen casu domin bin ka'idar addinin Musulunci da kuma al'adar Hausawa.
Gwamnatin Katsina ta ware Naira biliyan 2.3 domin samar da abinci domin ciyar da talakawa a watan Ramadan. Shirin na cikin kokarin gwamna Radda ga talakawa.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya bude rumbun sauki domin karya farashin abinci ga talakawa. An bude wuraren sayar da abinci a Katsina, Daura da Funtua.
Gwamnatin jihar Katsina ta yabi sojoji kan nasarar kashe 'yan bindiga 53 da aka kai farmaki maboyar dan bindiga Buzuru da ya shahara da kai hare hare a jihar.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya fara sabon awaki ga mata da makiyaya a faɗin jihar, ya ce shirin zai taimaka wajen bunƙasa harkokin kiwo.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa za ta gudanar da bincike kan zaegin cewa jirgin yaƙinta ya hallaka fararen hula a wani hari da ya kai a jihar Katsina.
'Yan banga a yankin Na’alma da ke karamar hukumar Malumfashi na jihar Katsina sun kai farmaki kan 'yan bindiga da suka sace wasu mutane. An ceto mutane biyu.
Dakarun rundunar sojojin sama na Najeriya sun jefa bam kan bayin Allah bisa kuskure a jihar Katsina. Mutane sun rasa rayukansu sakamakon jefa bam din.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Katsina ta lashe zaben shugabannin kananan hukumomin da aka gudanar a jihar. APC ta lashe dukkanin kujerun gabadaya.
Katsina
Samu kari