Katsina
Gwamnatin Katsina karkashin jagorancin Malam Dikko Umaru Radda ta fara biyan ma'aikata sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 kamar yadda aka yi alƙawari.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya kai ziyara a asibitin gwamnatin tarayya da ke Katsina. Gwamnan ya duba marasa lafiya tare da ba su tallafin kudi.
Gwamnatin Katsina ta yabawa sojoji kan farmaki da suka kai kan gagga gaggan 'yan bindiga Manore da Lalbi a Bichi. Sojoji sun musu ruwan wuta ta sama da kasa.
Rahotanni sun tabbatar da barkewar rigima tsakanin yan bindiga a karamar hukumar Safana da ke jihar Katsina a jiya Talata inda da dama suka mutu.
Gwamnati ta aika N748,320 ga wata malama a jihar Katsina bisa kuskure. Kudin na daga cikin wanda ake amfani da shi don ciyar da dalibai, amma ta mayar da kudin.
Alhaji Aliko Dangote da tsohon sakataren gwamnati, Boss Mustapha, sun ziyarci tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yayin da yake bikin cika shekaru 82 a Daura.
Majalisar dokokin jihar Katsina ta amince da kasafin kudin shekarar 2025 da Gwamna Dikko Umaru Radda ya gabatar mata. Majalisar ta yi wa kasafin gyara.
Wani malamin makaranta ya ba al'umma mamaki da yake tafiyar kilomita 25 kullum a kan keke domin koyarwa a makarantar sakandare da ke jihar Katsina.
Gwamna Dikko Umaru Radda zai kaddamar da raba tallafin Naira biliyan 3.9 domin farfado da tallafi. Manoma, yan kasuwa da yankuna za su samu tallafin.
Katsina
Samu kari