Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya ayyana ranar hutu don rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Ya yi addu'ar Allah ya yi masa rahama.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya rasu ya ce ya gudu ya shiga soja ne bayan ya gudu daga gida ya shiga soja saboda za a masa aure a Daura.
A labarin nan, za a ji cewa Garba Shehu, hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tabbatar da cewa za a dawo da gawar Buhari Najeriya don birne shi.
Makwabtan shugaba Muhammadu Buhari da ya rasu ranar Lahadi, 13 ga Yulin 2025 sun shiga rudani a Daura da jihar Kaduna. Sun roki Allah ya gafartawa Buhari.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya sanar da cewa za a yi jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a mahaifarsa Daura ranar Litinin.
A yau aka sanar da mutuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bayan ya shafe wani lokaci yana jinya a birnin London da ke kasar Birtaniya a nahiyar Turai.
Gwamnatin jihar Katsina ta dakatar da wasu jami’an gandun daji da hakimin kauye saboda zargin mamaye dazuka da filayen kiwo a Ingawa bayan korafi Fulani.
NAPTIP ta bankaɗo masu fataucin mutane a Katsina, ta ceto mata uku da aka tilasta wa karuwanci. Matan sun fadi yadda suke lalata da akalla maza 20 kullum.
NAPTIP ta bankaɗo masu safarar mutane a Katsina, ta ceto mata uku, tare da kama masu laifin da ma'aikatan otel, shugabar hukumar ta fadi matakin da za su dauka.
Katsina
Samu kari