Katsina
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta sake yin rashi na wasu mambobinta a majalisar wakilai. 'Yan majalisar wadanda suka fito daga Katsina sun koma APC.
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da samun galaba kan miyagu da yan bindiga bayan kisan wani mashahuri mai suna Abubakar da aka fi sani da Mallam.
Rahotanni da bidiyo sun nuna yadda aka samu ƙaramik rikici a wurin taron murna da ɗaura auren ɗiyar gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda har aka fasa gilashi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ziyarci wasu daga cikin jihohin Najeriya bayan hawansa mulki. Wasu daga cikin ziyarorin ya yi su ne don kaddamar da ayyuka.
Tsohon shugaban ƙasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan ya sake jimamin rasuwar Umaru Musa Yar'adua bayan shekaru 15, ya ce marigayin shugaba ne na gari abin koyi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yarda da kalubalen rashin tsaron da ake fama da shi a kasar nan. Ya ce dole sai an kawo karshen matsalar rashin tsaro.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda a matsayin mai gaskiya, rikon amana da sadaukarwa, ya ce zai kasance tare da shi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce ya yi kewar rashin ganin Muhammadu Buhari a ziyayar da ya kai jihar Katsina. Ya ce Buhari ya gina kasa a lokacin shi.
Tsohon dan majalisar wakilai a jihar Katsina, Usman Bugaje, ga taso gwamnatin Bola Tinubu a gaba. Bugaje ya ce gwamnatin ta gaza magance matsalo ko ɗaya da ta gada.
Katsina
Samu kari