Katsina
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasarar hallaka dakile wani harin 'yan bindiga a Katsina. Sojojin sun kuma ceto wasu mutanen da aka sace.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana yadda marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya dauko shi tare da ba shi mukami.
Gwamnatin Katsina ta amince da kashe fiye da Naira biliyan daya don ayyukan ilimi, lafiya da wutar lantarki tare da tallafawa manoma da yaki da cutar cizon sauro.
Gini ya rufta kan uwa da 'ya'yanta biyar sun mutu a Katsina sakamakon mamakon ruwan sama, wand aya yi ajalinsu. An ce an kwantar da wasu 4 asibiti.
Yayin da ake maganar haɗaka da Bello Turji, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya bayyana damuwa kan yadda ta'addanci ke kara ta'azzara musamman a yankin Arewa.
Sanata mai wakiltar Katsina ta Tsakiya, Abdulaziz Musa Yar'adua, ya fito ya musanta rahotannin da ke cewa ya fice daga jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Tsohon Sanata daga jihar Katsina kuma jigo a APC, Abubakar Sadiq Yar’adua yar bar APC mai mulkin Najeriya ya yi murabus daga jam'iyyar bayan shafe shekaru yana bauta
Masarautar Katsina ta sanar da naɗin sababbin hakimai shida a yankunanta. ɗan gwamna Dikko Radda da Hadi Siriki na cikin waɗanda suka samu sarautar.
Rundunar ‘yan sandan Katsina da hadin gwiwar sojoji da KSCWC sun dakile hare-haren ‘yan bindiga a kauyukan Faskari, an fatattaki miyagun su ba tare da asara rai ba.
Katsina
Samu kari