Katsina
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da cewa jami'an tsaro sun samu nasarar rage mugun iri na 'yan bindiga. An kashe 'yan bindigan tare da kwato shanun da suka sace.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikƙo Umaru Radda ya samu lambara yabo ta gwamna mafi aiki a shekarar 2025, an yaba masa bisa yadda yake kawo ci gaba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Katsina ta yi karin bayani kan 'ganawa' da aka yi da 'yan bindiga da zummar wanzar da zaman lafiya a jihar.
Wasu ƴan bindiga sun kai farmaki kauyen Marmara da ke ƙaramar hukumar Malumfashi a jihar Katsina, sun halaka dakarun CWC guda hudu da manoma masu yawa.
Gwamnatin jihar ta aika da sakon gargadi ga tubabbun 'yan bindigan da suka ajiye makamansu. Ta ce za su fuskanci hukunci idan suka saba alkawari.
Shugabannin ƴan bindiga 8 sun mika wuƙarsu, sun saki mutum 16 a Najeriya, sun sha alwashin daina ta’addanci da rungumar zaman lafiya a yankunan jihar.
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya bude da azuzuwan koyar da tubabbun 'yan bindiga. Ta bayyana cewa za ta samar da malamai wadanda za su gudanar da aikin.
Hatsabibin dan bindiga, Ado Aliero ya yi jawabi a taron sulhu da aka gudanar a yau Asabar 14 ga watan Yunin 2025 a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya.
Yayin da Hisbah ke kokarin gyara tarbiyya a Katsina, matasa sun kai hari ofishin Hisbah a Tandama, karamar hukumar Danja ta jihar, bayan sabani da jami’anta.
Katsina
Samu kari