Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa ba za a kawo karshen matsalar rashin tsaro ba sai an magance masu ba 'yan bindiga bayanai.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da cafke wata matar aure bisa zargin kashe abokiyar zamanta. Ana zargin da ta yi amfani da wuka wajen aika-aikar.
Sheikh Ibrahim Ɗahiru Usman Bauchi ya jagoranci tawagar 'yan Darikar Tijjaniyya zuwa gidan gwamnatin jihar Katsina domin yi wa gwamna Radda ta'aziyya da addu'a.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin kwanton bauna kan jami'an rundunar tsaron jihar Katsina. Sun kashe wasu daga cikinsu har lahira.
'Yan majalisar dokokin jihar Katsina sun cimma matsaya kan tazarcen Gwamna Dikko Umaru Radda a zaben 2027. Sun amince ya yi wa'adi na biyu a mulki.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki matakai kan matsalar 'yan bindiga da ta dade tana ci wa jihar tuwo a kwarya.
Yayin da jihar Katsina ke fama da hare-haren yan bindiga, Sarkin Daura Alhaji Faruq Umar-Faruq ya bayyana abin da ya fi ta’addanci muni saboda illa ga muhalli.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema a matsayin shugaban hukumar raya babban birnin tarayya, FCDA.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan sanda sun kama wata matashiya yar sheksra 20, Fatima Abdulkadir bisa zargin hannu a mutuwar mutum 3 bayan sun ci abinci.
Katsina
Samu kari