Katsina
Yan uwan tsohon shugaban kasan Najeriya, Muhammadu Buhari, sun bayyana dalilin da ya sanya aka yi sauye-sauye a kabarin marigayin a gidansa da ke Daura.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun samu nasarar ne tare da hadin gwiwar sauran jami'an tsaro.
Sojojin Operation Fansan Yamma da jami’an tsaro sun yi nasarar dakile yunkurin ‘yan bindiga na kai hari wani kauyen karamar hukumar Malumfashi, an rasa rayuka.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kai ziyara kabarin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a Daura, inda 'yan Najeriya suka yi martani gan sauyin da suka gani.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya bayyana cewa ana kokarin neman zaman lafiya da yan ta'adda a kananan hukumomin da hare-hare suka yi yawa.
Dakarun sojojin Najeriha sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda a jihar Katsina bayan sun yi artabu. Sojojin sun kuma samu nasarar ceto mutanen da aka sace.
Mai Martaba Sarkin Daura ya nada mai dakin Malam Dikko Radda a matsayin Jagaban Matan Kasar Hausa, ta zama ta farko da aka ba wannan sarauta a tarihi.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ziyarci kabarin shugaba Muhammadu Buhari a Daura. Dikko Radda ya yi wa marigayin addu'a ta musamman yayin ziyarar da ya kai.
Katsina
Samu kari