Katsina
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kuma tuna marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bayan kusan wata biyu da rasuwarsa, inda ya yi masa addu'o'i.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun samu nasarar ne bayan sun yi bata kashi da miyagu.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya ce dole ne a duba batun samar da 'yan sandan jihohi saboda magance ta'addanci.
’Yan daba sun tarwatsa wani taron tsaro a Katsina, sun kai hari kan mahalarta da ’yan jarida, yayin da masu shirya taron suka zargi gwamnati da hannu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin a sake duba ayyukan samae da tsaro a jihar Katsina. Ya umarci a kara sayo kayan aiki ga jami'an tsaro.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta yi babban kamu da ta cafke tarin makamai ana shirin shiga da su yankin Safana na jihar. An kama mutum 'yan asalalin jihar.
Gwamna Dikko Radda ya halarci jana'izar diyar sarkin Katsina, Khadijah Abdulmumin Kabir Usman, wacce ta rasu a Abuja. An ce Khadija ta rasu ta bar 'ya'ya uku.
Yayin da ake fama da matsalar tsaro a wasu jihohin Najeriya, ana yawan kira Bola Tinubu ya sanya dokar ta-baci duba da yawan al'umma da ake kashewa a kullum.
Gwamnatin jihar Katsina na ci gaba da daukar matakai domin kawo karshen matsalar rashin tsaro. Gwamnatin za ta sayo kayan aiki ga hukumomin tsaro.
Katsina
Samu kari