Katsina
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana cewa an rage matsalar 'yan ta'adda, yan bindiga masu garkuwa da mutane da kashi 70 saboda matakan da Radda ya dauka.
Izala ta Najeriya ta yi rashin daraktan agaji na Katsina, Alhaji Abdullahi Bakori, wanda Sheikh Bala Lau, ya bayyana a matsayin mutum mai riƙon amana.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa gungun yan bindiga karkashin Ado Aliero aun kashe Hakimin Dogon Dawa a garin Keta, Tsafe a jihar Zamfara.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda ya kirkiro wasu shirye-shirye da za a tallatawa tubabbun yan bindiga domin ka da su koma aikata ta'addanci nan gaba.
Dan bindigan da ake nema ido rufe, Ado Aliero ya bukaci a yafi juna duk da kashe rayuka da aka yi a taron zaman lafiya da aka yi a yankin Faskari a jihar Katsina
Wasu da ake zargi 'yan bindiga ne sun kai farmaki kan tawagar jami'an NSCDC a jihar Katsina. Sun kashe jami'i daya yayin da wasu suke kwance a asibiti a jihar.
Jagororin 'yan ta'adda sun halarci wani zaman sulhu da aka yi a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina. An yi zaman don samun hanyar zaman lafiya.
An bayyana fuskar Kachalla Babaro da ya kashe mutum 32 a wani hari da ya kai Malumfashi a jihar Katsina. Ya hallara zaman sulhu da aka yi da yan ta'adda a Faskari.
Jagoran ‘yan ta’adda da ake nema, Isiya Kwashen Garwa, ya amince da sulhu a Katsina; Sheikh Gumi ya ce zaman lafiya na dawowa, inda ya gargadi masu ta da rikici.
Katsina
Samu kari