Kasashen Duniya
A cikin watanni 6, Aliko Dangote ya tafka asarar dala biliyan 10, wanda ya sa ya fado zuwa na biyu a jerin masu kudin Afrika yayin da Johann Rupert ya koma na 1.
Firaminstar kasar, Sheikh Hasina ta ajiye aiki sannan ta gudu daga kasar bayan akalla jami'an tsaro sun kashe mutane sama da 300 yayin arangama da jami'an tsaro.
Wanda ya kafa kuma dandanlin sada zumunta na Telegram, Pavel Durov, ya ba da labarin yadda ya haifi ‘ya’ya 100 a sassan duniya duk da cewa bai yi aure ba.
A ranar Asabar ne hukumar ITA ta sanar da cewa, an dakatar da 'yar wasan damben nan ta Najeriya Cynthia Temitayo Ogunsemilore daga gasar Olympics ta birnin Paris.
Da alama Aliko Dangote ya yi gaskiya, zargin da ya yi kan ma'ikatan NNPCL zai iya tabbata. Najeriya ta na shigo da mai daga kasar Malta kamar yadda attajirin ya ce.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce marasa kishin ƙasa ne ke rura wutar shirya wannan zanga-zangar da za a yi, ya ce duka suna da fasfon zama a ƙetare.
Aliko Dangote, shugaban rukunin kamfanonin Dangote, ya samu gayyata daga shugaban kasar Gabon, Brice Oligui Nguema domin ya zuba jari a harkar siminti da taki.
Mataimakiyar shugaban kasar Amurka, Kamala Harris ta kafa tarihin wacce ta fi samun gudunmawa mai girma har $81 a tarihin kamfe na zaben shugaban kasa.
An saka 'yar wasan Super Falcons, Asisat Oshoala, da tsohuwar ‘yar wasan Najeriya, Perpetual Nkwocha, cikin jerin ‘yan wasa 25 da suka fi fice a Afirka.
Kasashen Duniya
Samu kari