Kasashen Duniya
Akalla kasashe shida a nahiyar Afirka ne suka katse haɗin guiwar tsaro ko suka kori sojojin Faransa daga iyakokinsu, mafi yawan kasashen na karkashin soji.
Gwamnatin Bola Tinubu ta ƙaryata rade-radi da zargin cewa tana shirin tayar da rigima a makwabciyarta Nijar inda ta musanta zuwan sojojin Faransa Arewacin kasar.
Hukumomi a kasar Nijar sun zargi Najeriya da Bola Tinubu da neman kawo cikas a mulkin sojoji a kasar inda ta ce yana hada baki da wasu ƙasashen duniya.
Muhammad Salisu Gatawa da Abubakar Isa suna daga cikin daliban Sokoto 57 da Senata Lamido ya tallafa musu da damar yin karatu a fannoni daban-daban a Indiya.
Zakaran da Allah ya nufa da cara! Fafaroma Francis ya tsallake shiryayyen harin hallaka shi. Ya fadi kokarin da 'yan sandan Iraqi su ka yi a ziyarar da ya kai kasar.
Matsalar rashin aikin yi na matasa a Afirka ta fi yawa a Afirka ta Kudu da Angola, duk da albarkatun ƙasa da yawan matasan nahiyar. Legit Hausa ta jero kasashe 7.
ECOWAS ba ta ji dadin dagewar kasashe uku na ficewa daga cikinta ba. Nijar, Mali da Burkina Faso sun jaddada kudirinsu na barin kungiyar baki dayanta.
Mai kudin duniya watau Elon Musk ya na da dukiyar ta kusa kai Dala biliyan 450. A zamanin nan, ba a taba samun labarin mutumin da ya tara Dala biliyan 400 ba.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Tijjani Babangida ya sake magana kan halin da matarsa ke ciki bayan hira ta musamman da kungiyar Ajax da ke kasar Netherlands.
Kasashen Duniya
Samu kari