Kasashen Duniya
Sanusi II ya bukaci kasashen Yamma su zuba jari a Arewa ta hanyar gina makarantu, asibitoci da masana’antu, maimakon yin wa'azin da zai jawo kiyayya tsakanin addinai
Sheikh Abubakar Malami ya nuna takaici yadda yan Nijar suke tsinewa Bola Tinubu da Najeriya saboda sabanin da ke tsakani inda ya ce hakan bai kamata ba.
Tinubu zai sanar da sunayen jakadun Najeriya nan da 'yan makonni, inda aka ce yana kan gyara ofisoshin diflomasiyya don tabbatar da aikin jakadun cikin tsari.
Yunkurin yin tafiye-tafiye ba tare da biza ba a Afirka na karuwa, inda a baya-bayan nan kasashe kamar Rwanda da Kenya suka bude iyakokinsu ga daukacin 'yan Afirka.
Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya soki zarge-zargen da Shugaban Nijar, Abdourahamane Tchiani ya yi inda ya ce zai iya yin kuskure a maganganunsa.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce game da zargin shugaban kasar Nijar kan Najeriya, mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya soki Abdourahamane Tchiani kan kalamansa.
Alakar da shugaba Muhammadu Buhari ya shigar da Najeriya da Sin ta dawo danya. Burin gwamnatin tarayya shi ne ganin ta karya tasirin Dala wajen ciniki a kasuwanni
ECOWAS ta karyata cewa Najeriya na goyon bayan ta’addanci a Nijar. Kungiyar kasashen yammacin Afrika ta ba Najeriya gaskiya a sabaninta da makwabciyarta.
Wasu sarakunan gargajiya a iyakokin Sokoto da Kebbi da ke makwabtaka da Nijar sun musanta zargin cewa an ba sojojin Faransa mafaka domin kassara kasar.
Kasashen Duniya
Samu kari