Kasashen Duniya
A ci gaba da lallashin ƙasashen Nijar Mali da Burkina Faso, babban hafsan tsaron Najeriya Janar Christopher Musa ya kai ziyara ga takawaransa na Nijar.
Gwamnatin Najeriya ta sake turawa yan kasar Poland da jami'an tsaro suka kama bisa zargin daga tutar Rasha a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Arewa.
Wani rahoto ya nuna yadda 'yan bindigar Najeriya suka fara amfani da manhajar TikTok suna tallata ayyuk ansu. Mun tattaro kasashen da aka haramta manhajar.
Gwamnatin tarayya ta bayyana sunayen jami'o'in kasashen Benin da Togo da ta amince daliban Najeriya su je su yi karatu domin neman digiri da nufin tsaftace ilimi.
Kamfanin Zhongshang Fucheng ya sake kwace jirgin sama mallakin gwamnatin Najeriya a kasar Canada. Kamfanin ya sha alwashin ci gaba da kwace kadarorin Najeriya.
Kamfanoni hudu daga kasashen Togo da Benin sun gaza biyan Najeriya dala miliyan 14.19 na kudin wutar lantarkin da aka tura masu a watanni 3 na farkon 2024.
Kidiggiga ta nuna yadda shugaban kasa Bola Tinubu ya kashe makudan kudi har N2.3bn a harkar tafiye tafiye zuwa kasashen ketare duk da tsadar rayuwa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya cika da tsananin farin ciki yayin da jami'ar SOAs ta Ingila ta yi masa albishir da zama Dakta, bayan amincewa da bincikensa.
Najeriya ta fuskanci zanga-zanga a wannan wata kan tsadar rayuwa, mun harhaɗa maku wasu ƙasashe da aje ganin suna da rahar rayuwa a Afirka a bana 2024.
Kasashen Duniya
Samu kari