Kasashen Duniya
Hukumar tattara bayanan sirri kan sha'anin kuɗi (NFIU), ta bayyana damuwarta kan yadda tsaron Najeriya ke tabarbarewa sakamakon shigowar makamai daga kasar Libiya.
Shugaba Bola Tinubu ya taya Zainab Shinkafi Bagudu murnar zama yar Afrika ta farko da za ta shugabanci kungiyar IUCC ta duniya. Kungiyar IUUC na yaki da cutar kansa
A wannan rahoton za ku ji yadda kungiyar fafutuka ta Hezbollah ta bayyana cewa ana kara samun nasarori kan sojojin Isra’ila da ke kokarin kutsawa Lebanon.
Hukumar sadarwa ta NCC ta sanar da cewa za ta hukunta attajirin duniya Elon Musk bayan kamfaninsa na Starlink ya kara kudaden da yake caja ba tare da izini ba.
Wadda ake zargin ta shaida wa NDLEA cewa ta karbi kwangilar shigo da kwayoyin ne saboda tana bukatar kudin da za ta ci gaba da karatunta na digiri na biyu a Canada.
A Afirka, wasu daga cikin shugabannin kasashen nahiyar sun shafe shekaru da dama suna rike da madafun iko yayin da kuma suka haura shekaru 70 a duniya.
Rahotanni sun bayyana cewa Alkahira da ke kasar Masar ce babban birni mafi bunkasa a yawan jama'a a Afrika. Wannan kididdigar an sameta daga Majalisar Dinkin Duniya.
Gwamnatin Saudiyya ta nada limamai a masallacin Makka da masasallacin Manzon Allah SAW a Madina. Limaman za su rika jan sallah a masallatan da ayyukan addini.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga 'yan Najeriya mazauna Lebanon da su dawo gida bayan da tashe tashen hankula suka kara ta'azzara a Gabas ta Tsakiya.
Kasashen Duniya
Samu kari