Kasashen Duniya
Bayan zargin Najeriya da neman kawo masa cikas a mulkinsa, Shugaban Nijar, Abdourahmane Tchiani, ya fuskanci suka daga ‘yan ƙasarsa kan zargin da ya yi.
Hadimin Bola Tinubu ya yi magana kan zargin da Nijar ke yi kan Najeriya inda ya ce akwai zargin siyasa da neman hada shugaban kasa gaba da yan Arewa.
Najeriya ta karyata zarge-zargen da jamhuriyyar Nijar ta yi na cewa ta na da hannu wajen shigo da 'yan ta'adda bayan ta ba Faransa damar shigo da sojoji kasar.
Shugaban Nijar, Abdourahamane Tian ya zargi Najeriya da cin dunduniyar kasarsa inda ya yi zargin Faransa da zubo masu yan ta'addan kungiyar Lakurawa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shawarci iyalan gwamnan Jigawa bayan rashin mahaifiyarsa, Hajiya Maryam Namadi da ta rasu a ranar Laraba, 23 Disamba, 2024.
Akalla kasashe shida a nahiyar Afirka ne suka katse haɗin guiwar tsaro ko suka kori sojojin Faransa daga iyakokinsu, mafi yawan kasashen na karkashin soji.
Gwamnatin Bola Tinubu ta ƙaryata rade-radi da zargin cewa tana shirin tayar da rigima a makwabciyarta Nijar inda ta musanta zuwan sojojin Faransa Arewacin kasar.
Hukumomi a kasar Nijar sun zargi Najeriya da Bola Tinubu da neman kawo cikas a mulkin sojoji a kasar inda ta ce yana hada baki da wasu ƙasashen duniya.
Muhammad Salisu Gatawa da Abubakar Isa suna daga cikin daliban Sokoto 57 da Senata Lamido ya tallafa musu da damar yin karatu a fannoni daban-daban a Indiya.
Kasashen Duniya
Samu kari